Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta tabbatar da rasuwar wani matashi mai suna Yahaya Yakubu, dan shekaru 25 mazaunin unguwar Samegu, sanadiyyar fadawa ruwa a gadar...
Jam’iyyar hamayya ta PDP a nan Kano ta zargi jam’iyyar APC mai mulki da gazawa wajen cikawa al’umma alkawuran da ta yi musu a lokacin zabe....
Wasu tunzurarrun matasa dauke da makamai sun kai farmaki a kan wani sha’iri mai majalasi wanda a ke yiwa lakani da Alhajin Zi Khalifan Dan Dogarai...
Gamayyar matasan Kano da ke gangamin dasa bishiyoyi a jihar Kano (Make Kano Green) ta dasa Bishiyoyi 1,567 a kananan hukumomi biyar a jihar. Babban jami’I...
Sarkin tsaftar jihar Kano Alhaji Ahmad Ja’afaru Gwarzo ya gargadi masu babbakar kawunan dabbobin da a ka yi layya a wannan lokaci na sallah da su...
Mataimakin shugaban karamar hukumar Dala, Hon Ishaq Tanko Gambaga, ya taya daukacin al’ummar musulmai murnar sallah tare da addu’ar Allah ya kawo karshen cutar Corona...
Babban limamin masallacin juma’a na Uhud da ke unguwar Mai Kalwa ƙaramar hukumar Kumbotso Dr. Khidir Bashir ya ce, annobar cutar korona ta haifar da matsaloli...
Limamin masallacin Abdullahi bin Abbas dake unguwar Sani Mainagge, Malam Abubakar Abdussalam, ya ce duk abun da al’umma za su yin a harkokin rayuwa dole ne...
Gwamnan Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya ja hankalin al’umma da su ci gaba da addu’o’I, domin kawar da annobar Corona da har yanzu a ke...
Lamamin masallacin Juma’a na unguwar Sharada a karamar hukumar birni a jihar Kano, Sheikh Muhammad Albaharu ya ce wanda Allah ya horewa yin layya ya taimaka...