Hukumar kididdiga ta kasa NBS ta ce, gwamnatin tarayya ta samu kudaden shiga daga bangaren harajin kayayyaki wato VAT cikin watanni shida na farko na wannan...
Mai alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar na uku ya bukaci gwamnatin tarayya da ta bai wa bangaren tsaro fifikon da ya dace da shi...
Hukumar ba da agajin gaggawa ta kasa NEMA ta tabbatar da mutuwar wata mata tare da ‘ya’yanta guda hudu a yankin birnin tarayya Abuja sakamakon mamakon...
Gwamnatin tarayya ta ce ta kashe naira biliyan goma sha biyar da miliyan dari takwas wajen biyan alawus din ma’aikatan lafiya a asibitocin koyarwa da kuma...
Dan takarar gwamnan jihar Kano a jam’iyyar PDP Abba Kabir Yusuf ya bayyana dalilan sa na gurfanar da gwamnan Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje da wasu...
Ministan harkokin cikin gida, Ogbeni Rauf Aregbesola ya ce, Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Alhamis 30, da kuma Juma’a 31 ga watan Yuli, 2020 domin gudanar...
Hukumar kashe gobara a jihar Kano ta tabbatar da tashin gobara a wani gidan mai dake tashar Kofar Ruwa a daren jiya Litinin. Gobarar ta tashi...
Alamu sun nuna sanarwar sanya ranar rubuta jarabawar WAEC ta zo wa dalibai a ba zata, duba da yadda a ka rinka sanya ranar a na...
Al’ummar garin Jar kuka a jihar Kano sun nemi daukin mahukunta dangane fama da matsalar hanya da makaranta da asibiti da suka dade suna fama da...
Kotun Majistret mai lamba 72 karkashin mai Shari’a Aminu Gabari taki amincewa da rokon wani lauya da ya yi a kunshin shari’ar da kwamishinan ‘yan sanda...