Wani mutum da aka yi zargin ya kira kansa da Malami kuma Shehi, an yi zargin ya rabo wasu tarin mata daga kauyukansu suka tare a...
Ana zargin wani mutum yayi gaban kansa, ya fitar da sanarwa cewar, an rufe gidajen siyar da abinci baki daya a jihar Kano saboda cutar Coronavirus....
Malaman makarantun islamiyya sun yi korafin ana nuna masu banbanci tsakaninsu da sauran malaman makarantu na gwamnati. Shugaban kungiyar hadakan malaman makarantun isalamiyya da tsangayu a...
Shugaban kungiyar samawa talaka mafita ta save the masses, kwamared Shamsu Abdullahi Adam, ya bayyana cewa akwai bukatar al’umma su baiwa gwamnati hadin kai wajan hana...
Limamin masallacin juma’a na Sheikh Aliyu Harazimi dake unguwar Chiranchi a karamar hukumar Kumbotoso, Dr. Rabi’u Tijjani Rabi’u, ya gargadi al’umma cewa da su yawaita neman...
Limamin masallacin Juma’a na Abdullahi Bin Mas’ud dake unguwar ‘yan Azara Kabuga, Malam Abubakar Shu’aibu Abubakar Dorayi, ya ce mutane su koma ga Allah tare da...
Limamin masallacin juma’a na Gadon Kaya Dakta Abdallah Usman Umar, ya ce ba daidai bane abin da wasu al’umma ke furtawa abakunan su na burin cuta...
Wani matashi ya kai karar abokin sa zuwa ofishin ‘yan sanda sakamakon abokin say a ci masa abincin sa cokali guda kacal. Lamarin ya faru ne...
Shugaban hukumar KAROTA, Baffa Babba Dan’agundi, ya gargadi duk wani direban dakwan kayan abincin da a ka kama a jihar Kano tare da ya debo fasinjoji...
Dagacin garin Hotoron Arewa, Alhaji Yakubu Yahaya, ya yi kira ga masu hali da su kara kaimi wajen tallafawa marasa karfi musamman ma a wannan lokaci...