Mai magana da yawun rukunin kotunan jihar Kano Baba Jibo Ibrahim, ya bayyana cewa babu wata doka da ta baiwa kowanne irin mutum damar karbar kudi...
Gwamnan Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje ya baiwa kwamishinan ayyuka da cigaba injiniya Mu’azu Magaji, umarnin a gyara gidan tarihi na shattima, a matsayin ofishin majalisar...
Kungiyar ma’aikatan wutar lantarki ta kasa wato NUEE ta jin gine yajin aikin da ta tsunduma ajiya laraba, bayan cimma yarjejeniya tsakanin gwamnati da kungiyar a...
Shugaban kungiyar karbar korafe -korafe da yaki da cin hanci da rashawa Muhuyi Magaji Rimin Gado, ya bayyana yadda suka samu korafe-korafe akan yadda aka cinye...
Iyalan wani tsoho mai gadi sun yi kira ga al’umma da gwamnati da a kwato musu hakkin su sakamakon yayin da wani dan fasa kaurin shinkafa...
Wani lauya mai zaman kansa a jihar Kano Barista Umar Usman Danbaito ya bayyana cewa kuskure ne a doka kotu tayi umarni dangane da yi ko...
Wasu iyayen yara a yankin Bajallabe dake bayan jami’ar Yusuf Maitama Sule, sun yi gangami a harabar makarantar firamare ta Nomadic dake yankin. Sakamakon zargin da...
Ma’aikatar al’amuran mata da cigaban al’umma ta jahar Kano ta ce, ta shirya bada gudunmawa wajen bunkasa rayuwar ‘yan matan da ke kawo kayan sana’a daga...
Rundunar ‘yan sanda ta jihar Kano ta ce dan sandan nan da ake zargin ya harbe wani matashi yana hannu su kuma ana cigaba da fadada...
Kwamishinan yan sandan jihar Kano, cp Habu Ahmad Sani, ya bayyana cewa, zai hada karfi da karfe don ‘yan kwato da goro da al’ummar gari da...