Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuja, ta bayar da belin dakataccen babban Akanta Janar na Tarayya, Ahmed Idris da sauran wadanda a ke...
Kotun shari’ar musulinci mai zaman ta a Kofar Kudu karkashin jagorancin mai shari’a, Ibrahim Sarki Yola. ta sanya ranar 4 ga watan gobe, domin ci gaba...
Gwamnan jihar Kano, ta ayyana ranar Litinin 1 ga watan Agusta na shekarar 2022, a matsayin ranar hutu, domin murnar shiga sabuwar shekarar Musulunci ta 1445....
Al’ummar yankin Mariri dake karamar hukumar Kumbotso, sun koka dangane da yadda masu ababen hawa ke gudun wuce kima a kan titunansu, wanda hakan ke janyo...
Ana zargin wani tsohon ma’aikacin sa kai da amfani da Kaki, wajen kama wani matashi da kuma cin zarafinsa tare da karbar kudade. Bayan tsohon ma’aikacin...
Kungiya mai damuwa rayuwar ‘yan Arewa, Northern Concern Solidarity Iniatiative, ta ce, al’umma su fita su yi zabe, domin ta haka ne za su iya sauya...
Wani mai sana’ar buga Bulo a jihar Kano, Shu’aibu Muhammad, ya ce, yana ƙalubalantar matasa masu jiran aikin gwamnati ba su yi wata sana’ar da za...
Gwamnan jihar Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya ce, za su ci gaba matsa wa sosai, har a kai ga samun daidaito tsakanin gwamnatin tarayya da...
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa reshen jihar Kano NDLEA, ta ce, sun hadu da gwamnan jihar Kano, a wuraren da suka kai...
Kungiyar kwadago ta kasa NLC ta gudanar da zanga-zangar limana, a kofar gidan gwamnatin jihar Kano, domin tirsasawa gwamnatin Kano, shiga dambarwar da ta ki ci-ta...