Gwamnan jihar Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf yace zasu ɗauki matakin ɗaukaka ƙara zuwa gaba domin tabbatar da adalci kan hukuncin da kotun sauraron korafe-korafen zabe...
Kotun sauraron korafe-korafen zabe ta tabbatar da Dan takarar jam’iyyar APC Dakta Nasiru Yusuf Gawuna a matsayin Wanda ya lashe zaben Gwamnan Kano da aka gudanar...
Kotun sauraron korafe korafen zaben kujerar Gwamnan Kano ta fara Yanke hukunci a kafar sadarwa ta zamani wato Zoom. Shari’ar dai wadda ake ganin ta dauki...
Jami’an Ƴan Sanda sun hana ƴan Jarida shiga harabar Kotun Sauraron Ƙararrakin Zaɓe ta Kano. Duk da asubanci da ƴan jarida suka yi, jami’an ƴan sanda...
Kotun sauraren ƙararrakin zaɓe ta Jihar Kano ta bayyana Laraba, a matsayin ranar da za ta yanke hukunci kan ƙorafi game da zaɓen gwamnan Kano. Matakin...
Gwamnan jihar Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf ya sauke kwamishinan kasa Adamu Aliyu Kibiya da Kuma Mai baiwa Gwamnan shawara Kan harkokin matasa Yusuf Imam Ogan...
Gwamnan kano Abba Kabir Yusuf na ya bayar da umarnin dakatar da Manajan Daraktan Kamfanin Samar da kayayyakin aikin gona na Kano (KASCO) Dakta Tukur Dayyabu...
Majalisar dokokin jihar Kano, ta dakatar da shugaban ƙaramar hukumar Gwale Khalid Ishaq Diso na tsawon watanni uku. Majalisar ta ɗauki matakin ne a zamanta na...
Jam’iyyar PDP tace za ta garzaya kotun daukaka Kara domin kalubalantar hukuncin kotun karbar korafe-korafen zaben shugaban kasa, wadda ta tabbatar da nasarar Asuwaju Bola Tinubu...
Sojoji sun bayyana a gidan talabijin na kasar Gabon tare da sanar da karbi mulki. Sun ce sun soke sakamakon zaben da ka gudanar ranar Asabar,...