Gwamna Kano Abba Kabir Yusuf ya amince da sakin makudan kudade don biya wa dalibai da ke wasu Jami’o’i kudaden makaranta, ciki kuwa harda jami’ar Alqalam....
Majalisar dokokin jihar Kano, ta karrama matashin nan Auwalu Salisu Ɗanbaba mai tuƙa Babur ɗin Adaidaita Sahu da ya mayar da kuɗin da ya tsinta a...
Jam’iyyar NNPP ta yi wa dan takarar shugaban kasa na Jam’iyyar PDP a zaben 2023, Atiku Abubakar martani da cewa ya daina neman janyo dan takararta...
Ɗan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP Atiku Abubakar ya buƙaci kotun ƙolin ƙasar ta ba shi damar miƙa sabbin hujjoji a ci gaba da matakinsa...
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa, INEC, ta janye wasikar ta ta farko da ke nuna daukaka kara kan hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan...
Kamfanin samar da man fetur NNPCL yace ba shi da niyyar kara kudin litar mai. A cikin wani sako da ya wallafa a shafinsa na...
Ana tsaka da tantance wanda za’a nada sabon minista Hon Balarabe Lawal Abbas ya Yanke jiki ya Fadi a gaban majalisar dattawa. Gabanin Yanke jikin nasa...
A yau laraba 19 ga watan Rabiul Auwal ake gudanar da bikin Takutaha, domin nuna farin ciki game da Haihuwar Annabi S.A.W. Tuni dai gwamnatin Kano...
Gwamnatin jihar Kano ta ayyana laraba 04 ga watan Oktoba 2023 a matsayin ranar hutun mauludin fiyayyen halitta Annabi Muhammadu S.A.W. Hakan na kunshe ne...
Jami’ar Jihar Chicago da ke Amurka ta saki takardun karatun Shugaba Bola Tinubu, bayan da ɗan takarar shugaban ƙasar a a 2023 ƙarƙashin jam’iyyar PDP Atiku...