Kotun sauraron kararrakin zabe ta kori karar da Honarabul Rabiu Abdulmalik na jam iyyar PDP ya shigar, yana kalubalantar nasarar Honarabul Hayatu Musa Dorawar Sallau na...
kotun sauraron zabe taci gaba da yanke hukuncin karshe akan korafi da dan takarar jam iyyar PDP Honarabul Hamza Sule ya gabatar mata, yana kalubalantar sakamakon...
Fitacciyar jarumar fina finan hausa Maryam Yahaya ta musanta rade radin da ake yadawa a shafin facebook cewar ta rasu. Maryam Yahaya ta bayyana hakan cikin...
Jam iyyar PDP tayi nasara a shari’ar da Honarabul Nazari Zakari Sheka na jam iyyar APC ya shigar gaban kotun kararrakin zabe anan kano. Naziru Zakari...
Kotun Sauraron kararrakin zaben gwamna a jihar Kano ta kammala karbar jawaban lawyoyin PDP dana APC, domin yanke hukuncin karshe game da zargin da PDP tayi...
Hukumar kula da manyan makarantun sakandare ta jihar Kano ta sauke wasu prinsipal guda biyu. Daraktan ayyuka na musamman a hukumar Muhammad Hamisu Gwagwarwa ke bayyana...
Dakarun tsaftace tuki a titunan jihar Kano wato KAROTA sunyi martani kan zargin da ake musu cewar suna daukar manyan gorori idan suna bakin aiki Cikin...
Daga filin wasa na damben gargajiya dake Ado Bayero square a unguwar sabon gari an fafata a wasannin yau Talata. Bahagon kwalawa da shagon ya kashe...
Kotun majustret mai zamanta a Nomansland karkashin mai Shari a Umma kurawa ta hori wani matashi mai suna Sanusi mai shayi da daurin shekara daya ko...
Biyo bayan wani kame data aiwatar akan barayin shanu, rundunar yan sandan jihar kano tace ya zuwa yanzu ta samu nasarar kwato sama da dubu guda....