Shugaban hukumar kula da zirga-zirgar ababen hawa ta jihar Kano KAROTA, kuma daya daga cikin ‘yan kwamitin rusau, a kasuwar Kantin Kwari, Hon. Baffa Babba Dan-Agundi...
Shugaban kungiyar masu gidaje na kasuwar Kantin Kwari a jihar Kano, Alhaji Balarabe Tataye, ya ce, suna bukatar ayi kamar yadda gwamnan jihar Kano Dr Abdullahi...
Kwamishinan tsare-tsare da raya birane na jihar Legas, Idris Salako, ya yi murabus daga mukamainsa Gbenga Omotoso, kwamishinan yada labarai ne ya bayyana hakan a wata...
Wata babbar kotun majistare da ke Ado Ekiti ta yanke wa wani matashi mai suna Usman Lateef, mai shekaru 36 hukuncin daurin kwanaki 30 na yi...
Kotun kolin Kenya, a safiyar Litinin, ta tabbatar da nasarar William Ruto a zaben shugaban kasar da aka gudanar a watan jiya. An ayyana Ruto a...
Zauren dillalan Man Fetur na Arewacin Najeriya, Northern Independent Petrolium Marketing Forum, sun tsunduma yajin aikin kwanaki Uku, sakamakon makalewar kudadensu a wajen gwamnatin tarayya. Shugaban...
Akwai fargabar sake fuskantar karancin man fetur, yayin da kungiyar dillalan man fetur mai zaman kanta ta kasa, IPMAN, ta fara rufe wuaren da take dakon...
Yanzu dai United ta samu nasara a wasanni biyu daga cikin takwas na gasar Premier da ta yi bayan da ta samu nasara a hannun Arsenal,...
Limamin masallacin Sasib da ke unguwar Gama Tudu, Sheikh Muhammad Nasir Yahaya. ya ce, idan Allah ya so mutum da alheri sai ya dora masa rashin...
Limamin masallacin juma’a na Masjidul Kuba da ke unguwar Tukuntawa, Mallam Ibrahim Abubakar Tofa, ya ce, kaucewa koyar manzon Allah (S.A.W) yasa bayan aure ake fuskantar...