Limamin masallacin Juma’a na Uhud da ke unguwar Maikalwa a ƙaramar hukumar Kumbotso Dr. Khidir Bashir ya ce, ba daidai ba ne musulmi ya zauna ba...
Babban limamin masallacin masjidul Quba da ke unguwar Tukuntawa Malam Ibrahim Abubakar Tofa ya ce, matasa su yi kokarin amfanar rayuwar su kafin tsufa tazo musu....
Gwamnan jihar Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje ya ƙaddamar da ma’aikatar lura da al’amuran addinai a gidan Murtala da ke Kano a ranar Litini. Ya ce,...
Wani Malami a jihar Kano Shaikh Isah Muhammad Abubakar ya ce, ba dai-dai ba ne yadda wasu mutane ke aikata dabi’ar yi da mutane musamman a...
Limamin masallacin Juma’a na marigayi Musa Danjalo da ke karamar hukumar Gezawa Shaikh Abdullahi Muhammad ‘Yankaba ya ja hankalin gwamnati da ta dubi Allah ta sahalewa...
Limamin masallacin Juma’a na marigayi Musa Danjalo da ke karamar hukumar Gezawa Shaikh Abdullahi Muhammad ‘Yankaba ya ja hankalin matasa da su tashi tsaye wajen neman...
Wani malamin addinin musulunci a jihar Kano Malam Muhammad Umar Abu Muslim ya ja hankalin matasa da su yi koyi da halaye na gari musamman halayen...
Kungiyar mahaddata alkur’ani ta kasa reshen jihar Kano ta ce, ba ta goyan bayan matakin gwamnatin jihar Kano na hana karatun alkur’ani a jihar. Sakataren kungiyar...
Hukumar tace fina finai ta jihar Kano ta ce, ba zata lamunci yadda masu yabon fiyayyan halitta annabi Muhammad S A W su ke wuce gona...
Limamin masallacin juma’a na Jami’ul Anwar da ke Tudun Yola Malam Abdulkadir Shehu Mai Anwaru ya ce, idan gwamnati ta sanya kalandar musulunci a manhajar karatu...