Gwamnatin Jihar Jigawa ta kara tsawaita dokar zaman gida a karamar hukumar Kazaure na tsawon mako guda, bayan karewar wa’adin farko da gwamnatin ta sanya. Shugaban...
Shugaban hukumar dakikle cututtuka masu yaduwa ta kasa (NCDC), Dr. Chikwe Ihekweazu ya ce hukumar ta damu matuka da halin da jihar Kano ke ci. Shugaban hukumar...
Gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje, ya baiwa ma’aikatar lafiya ta jihar umarni gudanar da bincike a kan gawarwakin wadanda su ka rasa rayukan su ...
Babban jami’I na tsare-tsare a cikin kwamitin karta kwana a kan cutar na jihar Kano, Dr Tijjani Hussain, ya ce wasu da a ka yiwa gwajin...
Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta ce a yanzu haka an samu karin mutum biyu daga cikin masu dauke da cutar a jihar Kano sun rasu....
Gwamna Aminu Bello Masari wanda ya bada umarnin a rufe kananan hukumomin Mani da Jibia tun daga karfe bakwai na safiyar yau Alhamis sakamakon dakile yaduwar...
Shugaban kwamitin tattara tallafi, domin baiwa mabukata na jihar Kano Farfesa Yahuza Bello, ya ja hankalin masu hannu da shuni da su rinka tallafawa mabukata musamman...
Gwamnan jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje zai yi wa al’ummar jihar Kano jawabi kan bullar Annoba cutar Corona da aka samu a kasar nan da...
Hukumar Kasar Saudiyya ta dakatar da shika kasar don gudanar da ibadar aikin umara a wani mataki na kaucewa yaduwar cutar corona virus. Wakilinmu Ahmda Garzali...
Babban limamin masallacin Juma’a na Abdullahi Ibn Mas’ud dake unguwar Kabuga ‘yan Azara, Malam Zakariyya Abubakar ya bukaci mutane da su tashi tsaye wajen umarni da...