Wani gida da ya rushe a unguwar ƙofar Kansakali layin Alhawali da ke ƙaramar hukumar Gwale a jihar Kano, ya jikkata mutane uku tare da rasa...
Gwamnatin jihar Kano ta ce, an kirkiro da aikin samar da wutar lantarki mai aiki da karfin ruwa a Tiga Dam domin bada wutar lantarki za...
Babbar kotun shari’ar musulunci karkashin mai shari’a Garba Kamilu Mai Sikeli ta ci gaba da sauraron wata shari’a wadda hukumar karbar korafi ta kano ta gurfanar...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce, ta samu nasarar tantance sabbin ‘yan sanda da za’a dauka ba tare da la’akari da mutum ina ya fito...
Wasu masu garkuwa da mutane sun kai hari a dajin Falgore, kan hanyar ƙaramar hukumar Doguwa zuwa birnin Kano. Wani shaidar gani da ido mai suna...
Gwamnatin jihar Kano ta buƙaci ƴan kwangilar da ta bai wa ayyukan samar da tashar wutar lantarki da su yi duk mai yiwuwa wajen kammala ayyukan...
Gwamnan jihar Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje ya ƙaddamar da ma’aikatar lura da al’amuran addinai a gidan Murtala da ke Kano a ranar Litini. Ya ce,...
Wata mata mai suna Hadiza Hamdan da Leburorin da ke yi mata aikin gini sun gurfana a babbar kotun shari’ar musulunci da ke Shahuci karkashin mai...
Wani matashi dan unguwar Yalwa da ke karamar hukumar Dala a jihar Kano, a na zargin ya tsere daga dakin ajiye masu laifi na kotu, inda...
Al’ummar karamar hukumar Gwale a jihar Kano sun yi kira da al’umma da su jajirce wajen gyaran makabartu a lokacin Damina, domin zai magance matsalolin da...