Gwamnan jihar Kano Dr, Abdullahi Umar Ganduje ya ce, da zarar lokacin da aka ɗaukarwa wanda ya yi ɓatanci ga Annabi Muhammad da a ka yankewa...
Wani malami a sashen koyar da shari’a ta Jami’ar Bayero da ke Kano, Dakta Nuhu Musa Idris, ya yi kira da a duba wasu dokokin da...
Wani Malami a jihar Kano Shaikh Isah Muhammad Abubakar ya ce, ba dai-dai ba ne yadda wasu mutane ke aikata dabi’ar yi da mutane musamman a...
Limamin masallacin Juma’a na marigayi Musa Danjalo da ke karamar hukumar Gezawa Shaikh Abdullahi Muhammad ‘Yankaba ya ja hankalin gwamnati da ta dubi Allah ta sahalewa...
Limamin masallacin Juma’a na marigayi Musa Danjalo da ke karamar hukumar Gezawa Shaikh Abdullahi Muhammad ‘Yankaba ya ja hankalin matasa da su tashi tsaye wajen neman...
Wani mai saida kayan masarufi a Jihar Kano Sani Yasayyadi mazaunin layin Chairman da ke unguwar Maikalwa a ƙaramar hukumar Kumbotso ya koka kan yadda wani...
Hukumar Hisba ta garzaya da matashiyar nan asibiti wacce aljanu su ka buge ta kuma su ka dauko ta daga unguwar Gobirawa su ka kawo ta...
Wani maigadin gidan mai a jihar Kano mai suna Nasir Muhammad da ke unguwar Na’ibawar Gabas, ya gurfana a babbar kotun shari’ar musulunci da ke Hotoro,...
Wasu matasa biyu teloli Sulaiman Abubakar da kuma Mus’ab Ahmad, sun gurfana a babbar kotun shari’ar musulunci da ke Hotoro, a kan tuhumar satar babur din...
Wani matashi ya gurfana a babbar kotun shari’ar musulunci da ke kofar kudu a kan cakawa wani wuka a baya har yayi masa rauni. Al’amarin ya...