Wani magidanci da ake zargin wasu masari sun cika wa dansa wuka a yankin kududufawa da ke karamar hukumar Ungogo, a lokacin bukukuwan Sallah ya ce,...
Ana zargin wani matashi da durawa budurwarsa guba a yankin Gaida layin Service da ke karamar hukumar Kumbotso, a jihar Kano. Matashiyar mai suna Ummul Khairi...
Jami’an tsaro na farin kaya, DSS, sun yi nasarar kubutar da mahaifiyar dan takarar jam’iyyar APC a mazabar Kano ta tsakiya, AA Zaura bayan Sa’o’i 24...
Hukumar Hisba ta jihar Kano ta ce, babu siyasa dangane da mayar da ‘yan hisban sa kai ma’aikatan din-din-din. Baban kwamandan hukumar, Sheikh Harun Ibni Sina...
Wasu ƴan bindiga sun sace mahaifiyar ɗan takarar Sanatan Kano ta tsakiya a jam’iyyar APC Abdussalam Abdulkarim Zaura. Al’amarin ya faru ne a daren jiya Lahadi...
Limamin masallacin Juma’a na Ammar Bin Yasir da ke unguwar Gwazaye gangan ruwa, malam Zubair Almuhammadi ya ce, akwai bukatar musulmi su so Annabi (S.A.W) kamar...
Limamin masallacin Juma’a na Muniral Sagir da ke unguwar Na’ibawa Bypass, malam Aminu Khidir Idris ya ce, mu koma koyi da manzon Allah (S.A.W) ta girmama...
Limamin masallacin Juma’a na Ahlus sunnah da ke unguwar Dangoro a karamar hukumar Kumbotso, Dr Abubakar Bala Kibiya ya ce, harshe ya na dauke da alheri...
Limamin masallacin Juma’a na Masjidul Kuba da ke unguwar Tukuntawa, malam Ibrahim Abubakar Tofa ya ce, Babban kuskure mutum ya je dakin Ka’aba yana daga hoton...
Ana zargin wata mata da ‘ya’yanta da yiwa makwabtanta kazafin maita tare da jifansu da duwatsu, a gaban kotun shari’ar musulunci ta cikin birni mai lamba...