Shugabannin ƙasashen yammacin Afrika ECOWAS sun bayar da umarni ga dakarun sojin ƙungiyar su ɗaura ɗamarar kai yaƙi Nijar, bayan juyin mulkin da sojoji suka yi...
Gwamnatin tarayya ta janye karar da ta shigar a wata kotu a kan kungiyoyin kwadago na fara zanga-zanga a fadin kasar nan. Cikin wata wasika da...
Majalisar Dattawa ta tantance tare da tabbatar da sunayen mutum 45 daga cikin 48 da Shugaban kasa Bola Tinubu ya aike mata don amincewa da naɗa...
Masu zanga-zangar cire tallafin mai da ƙungiyoyar ƙwadago ta kasa (NLC) ke jagoranta sun ɓalle ƙofar shigar majalisar dokoki ta Nigeria. Rahotanni sun nuna fusatattun...
Da safiyar yau laraba ne kungiyar kwadago ta kasa NLC ta fara gudanar da zanga zangar lumana, a Wani mataki na Jan kunne ga gwamnatin tarayya....
Kungiyar kwadago ta kasa NLC tace ba gudu ba ja da baya dangane da batun zanga zangar lumana da za ta fara gobe laraba 2 ga...
Gwamnan jihar Adamawa Ahmadu Umaru Fintiri ya ayyana dokar takaita zirga-zirga ta tsawon sa’o’i 24 a faɗin jihar. Cikin wani saƙon da gwamnan ya wallafa a...
Jerin sunayen Ministoci 28 Abubakar Momoh – Edo Betta Edu – Kuros Riba Uche Nnaji – Enugu Joseph Utsev – Binuwai Hannatu Musawa Katsina Nkeiruka Chidubem...
Rahotanni daga jamhuriyar Nijar na cewa Sojojin Kasar sun yi juyin Mulki, tare da sanar da kawo karshen mulkin shugaba Muhammad Bazum. Cikin sanarwar da suka...
Mataimakin shugaban jam’iyyar APCn arewa maso yammacin Kasar nan Salihu Lukman ya ajiye mukamin sa na zama Dan kwamitin gudanarwar jam’iyyar. Cikin wata wasika da Salihu...