Kotun majistret mai lamba 54 karkashin mia shari’a Mansur Ibrahim Yola ta aike da hon Alhassan Ado Doguwa gidan gyaran hali. Yansanda ne dai suka gurfanar...
Rundunar ‘Yan sandan jihar Kano tace da zarar ta kammala bincike za ta gurfanar da Dan majalisar tarayya na Tudun Wada da Doguwa Hon Alasan Ado...
Shugaban Hukumar zabe Mai zaman kanta ta kasa INEC Farfesa Mahmud Yakubu ya ce, hukumar za ta fara tattara sakamakon zaben shugaban kasa da aka gudanar...
Yau laraba 22 ga watan Fabrairu kotun kolin Kasar nan za ta cigaba da sauraron shari’ar Nan da gwamnonin Nigeria suka Kai gwamnatin tarayya, inda suke...
Hukumar lura da aikin ‘yan sanda ta kasa ta cire Hajiya Naja’atu Mohammed, daga matsayin ɗaya daga cikin masu sanya idanu na hukumar da za su...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da cigaba da amfani da tsohuwar naira 200 har zuwa ranar 10 ga watan Afrilu. Cikin wata ganawa da shugaban...
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP Alhaji Atiku Abubakar ya soke ziyarar neman kuri’a da zai Kai Jihar Rivers. Cikin wata sanarwa da Atikun ya...
Guda cikin manyan limaman masallaci Mai alfarma na Makkah Shek Shuraim ya rubuta takardar ajiye limancin masallacin. Shafin Haramain Sharifain ya ruwaito cewa, cikin takarar ajiye...
Gwamnan jihar Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje ya jagoranci wata tataunawa tsakanin Jami’an tsaro, bankuna da Yan kasuwa da Kuma sarakuna da shugabannin Adinai domin jin...