Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta tabbatar da cewar matashin nan mai suna Yusif Haruna da aka fi sani da Lagwatsani san shekari 18, da ake...
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu zai yiwa ‘yan kasar jawabi dangane da sabuwar shekara a gobe Litinin 01 ga watan Janairun 2024. Bayanin hakan na zuwa...
Akalla kimanin mutane dubu 219,125 ne aka ce sun fara cin gajiyar shirin gwamnatin tarayya na ‘Renewed Hope Conditional Cash Transfer’ a jihar Neja, domin rage...
Gwamnan jihar Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf, ya yi Allah wadai a kan wadanda suke satar yara suna kai su yankin kudu suna siyar da su....
Gwamnan jihar Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf, ya ƙaddamar da aza harsashin aikin gadojin sama da za’ayi su a shatale-talen Tal’udu da Ɗan Agundi a yau...
Shugaban kamfanin BUA, Abdussamad Isyaka Rabi’u, ya ce kamfaninsa zai cika alkawarinsa na ci gaba da sayar da sumunti kan farashin 3,500 daga watan Janairun shekarar...
Gwamnatin Jihar Kano ta sanya hannu a kasafin kudin shekarar 2024 a ranar Alhamis din nan, da adadin kuɗin ya kai sama da Billiyan 437, inda...
Rahotanni sun bayyana cewar an tsinci gawar wani yaro dan shekara 6 mai suna Ibrahim kwance cikin Jini, bayan da aka nemeshi aka rasa a Zariya...
Alkalin babbar kotun shari’ar musulunci ta kasuwar Kurmi dake zamanta a Shahuci a jihar Kano Ambasada, Barista Abdu Abdullahi Waiya, ya shawarci ‘yan uwansa Alkalai da...
Kotun majistret mai lamba 37 sakekarkashin jagorancin mai shari’a Hadiza Abdurrahman, ta fara sauraron wata kara wadda ‘yan sandan jihar Kano suka shigar. ‘Yan sanda dai...