Wani matashi kuma dalibi a jami’an Bayero, a jihar Kano, Isah Husaini Isah ya ce, idan har kungiyar ASUU ta sake komawa yajin aiki, zai ajiye...
Dan takarar gwamnan Kano a jam’iyyar APC, Dakta Nasiru Yusuf Gawuna, ya ce, matukar ba a daina tayar da tarzoma a tsakar gidan jam’iyyar APC Kano...
Limamin masallacin Juma’a na Masjidul Kuba da ke unguwar Tukuntawa, Mallam Ibrahim Abubakar Tofa, ya ce, akwai bukatar al’umma su guji furta maganar babu gaskiya a...
Mai shari’a Inyang Edem Ekwo na babbar kotun tarayya da ke Abuja a ranar Juma’a, ya sanya ranar 30 ga watan Janairun shekara mai zuwa, domin...
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuja a ranar Juma’a ta bayar da umarnin kwace kadarori 40 na wucin gadi na tsohon mataimakin shugaban...
Gwamnan jihar Kano, Dr. Abdullahi Ganduje, ya gabatar da kasafin kudi na Naira biliyan 245.3 a majalisar dokokin jihar na shekarar 2023. Wanda aka yiwa lakabi...
An harbi tsohon Firayim Ministan Pakistan, Imran Khan, a gabashin kasar ranar Alhamis, wanda ya sami rauni, in ji mataimakinsa. An kai harin ne a Wazirabad...
Hukumar Hisba ta jihar Kano, ta shirya saukar Al-qur’ani mai gima guda dari biyar, saboda kaucewa faruwar rikicin siyasa da matsalar tsaro a Najeriya. Babban kwamandan...
Wani magidanci da wasu bata garin masu ‘yan Adaidaita Sahu suka yi yunkurin sace masa waya, ya ce, akwai bukatar mutane su rinka lura da wayoyin...
Daliban makarantar Sheikh Muhammad Rabi’u da ke yankin Sani Mainagge, a karamar hukumar Gwale, jihar Kano, fiye da dari takwas sun samu tallafin dubu talatin kowannen...