Limamin masallacin Juma’a na Abdullahi Bin Mas’ud dake unguwar Kabuga Ƴan Azara, Mallam Zakariya Abubakar ya ce, al’umma su yawaita istigfari, domin samun sauƙin rayuwa. Malam...
Babbar kotun jiha mai zaman a Miller road, karkashin jagorancin mai shari’a Sanusi Ado Ma’aji, ta sanya ranan 16 da 17 da kuma 18 ga watan...
‘Yan matan unguwar Kuntau bayan forestry da ke karamar hukumar Gwale, a jihar Kano, sun ce, tafi yajin aikin zance saboda rashin wutar lantarki tsawon lokaci....
Rundunar ‘yan sandan jihar Jigawa ta kama wasu mutane biyu da ake zargin masu safarar miyagun kwayoyi ne a kauyen Yandutse da ke karamar hukumar Ringim....
Wani tsohon dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar Young Progressives Party, YPP, kuma yanzu mamba a jam’iyyar All Progressives Congress, APC, Adamu Garba, ya yi kira...
Babbar kotun jihar Kano mai zaman ta a Miller Road karkashin jagorancin mai shari’a Sanusi Ado Ma’aji, ta sanya ranan 16 da 17 da kuma 18...
Gwamnan Babban banki na kasa CBN, Godwin Emefiele, ya tabbatar da cewa, bankin zai sauya fasalin wasu kudaden takardu guda uku. Ya ce babban bankin ya...
Wani matashi a jihar Kano, Sulaiman Shehu Madobi, ya ce, mutane suna gudunsa saboda yana aiki da ‘yan China, amma gwaji ya nuna ba shi da...
Babbar kotun jiha mai lamba 17, karkashin jagorancin justice Sanusi Ado Ma’aji ta yi umarnin da a sake aikewa da karamar hukumar Gwale sammace a kunshin...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya yaba da gudunmawar da kungiyar ‘yan Najeriya mazauna ketare ke bayarwa wajen daga martabar kasar a kasashen waje, bayan da aka...