Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar New Nigerian Peoples Party (NNPP), Rabi’u Musa Kwankwaso, ya kawo karshen rade-radin da ake yi na cewa zai janye takarar...
Hukumar kare hakkin bil’adama ta kasa NHRC da kungiyar mata ‘yan jarida ta Najeriya NAWOJ sun yi Allah wadai da cin zarafin wani jariri a jihar...
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi reshen jihar Kano NDLEA, ta kama wata motar haya dauke da buhun kayan Sojoji a ciki za a kai...
Hukumar kashe gobara ta jihar Kano, ta ce, a guji sakaci da wuta a lokacin sanyi, domin kauce wa iftila’in gobara. Jami’in hulda da jama’a na...
Al’ummar Kuntau bayan forestry da ke karamar hukumar Gwale, a jihar Kano, sun koka dangane da fama da rashin wutar tsawon watanni takwas. Shugaban kwamitin unguwar,...
Firaminista mai barin gado ta kasar Birtaniya, ta gudanar da jawabin ta na karshe a Downing Street mai lamba 10, wadda ta yi wa sabon Firaminista...
Shafin sada zumunta na WhatsApp ya dawo aiki, bayan shafe sama da awa ɗaya da katsewa. Da misalin karfe 8:20 na safiyar Talata, masu amfani da...
Kungiyar Bijilante ta yi nasarar kama wasu mutane da ake zargin suna amfani da sunan Aljanu suna damfarar mutane. Wani malami da suka damfara, ya bayyanwa...
Wani masani a kan harkokin laifuka da tsaro, a jihar Kano, Detective Auwal Bala Dirimin-Iya, ya ce, al’umma su guji yin kalaman batanci ga ‘yan siyasa,...
Ma’aikatar shari’a ta jihar Kano ta ce, al’umma su daina tayar da hankalin su, saboda an bayar da belin wanda ake zargi da aikata laifi, domin...