Jerin sunayen Ministoci 28 Abubakar Momoh – Edo Betta Edu – Kuros Riba Uche Nnaji – Enugu Joseph Utsev – Binuwai Hannatu Musawa Katsina Nkeiruka Chidubem...
Mataimakin shugaban jam’iyyar APCn arewa maso yammacin Kasar nan Salihu Lukman ya ajiye mukamin sa na zama Dan kwamitin gudanarwar jam’iyyar. Cikin wata wasika da Salihu...
Kwamitin zartarwar jam’iyyar PDP na karamar hukumar Boko a jihar Benue ya dakatar da shugaban ta na kasa Sanata Iyochia Ayu daga jam’iyyar. Yayin yanke hukuncin...
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP Alhaji Atiku Abubakar ya soke ziyarar neman kuri’a da zai Kai Jihar Rivers. Cikin wata sanarwa da Atikun ya...
Jam`iyyar NNPP, ta nuna damuwa game da kin amincewar da hukumar zabe ta yi da wasu sunayen da ta gabatar mata domin maye gurbin wasu daga...
Babbar kotun tarayya Mai zaman anan Kano ta gargadi Hon shehu Wada Sagagi da ya daina Kiran sa a matsayin shugaban jam’iyyar PDP. Cikin wani hukunci...
kwamitin dattawan jam’iyyar APC na karamar hukumar Fagge ya bayyana dakatar da shugaban sa Hon Ali Baba Agama Lafiya Fagge sakamakon zargin sa da almundahana. Cikin...
Babban mataimaki na musamman kan al’amuran siyasa ga gwamnan Kano Alhaji Sani Muhammad yayi murabus daga mukamin sa. Cikin wata sanarwa da ya fitar Mai dauke...
Ɗan takarar shugaban kasa a jam’iyyar APC, Bola Ahmed Tinubu, ya shaidawa shugabannin ƙungiyar Kiristoci ta kasa CAN cewa, ba zai saka batun addini a mulkinsa...
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya zargi wasu ‘yan siyasa a kasar da yin alkawuran karya, inda ya ce yana tausayin talakawan Najeriya da ke taso...