Kungiyar mata ‘yan jarida ta kasa, NAWOJ, ta yi Allah wadai da zargin sace ‘yar shekara biyar mai suna, Hanifa Abubakar, da malaminta ya yi a...
Tsohon gwamnan jihar Kano, Dr. Rabi’u Musa Kwankwaso, ya tabbatarwa da iyayen marigayi ya Hanifa Abubakar, cewa zai yi iya kokarin sa ganin an bi wa...
Sanata mai wakiltar Kano ta tsakiya, Malam Ibrahim Shekarau, ya sha alwashin da kan sa zai ci gaba da bin diddigin zargin kisan gillar da aka...
Wasu fusatattun mutane a jihar Kano, kona makarantar su Hanifa Abubakar, Nobles Kids Academy. yarinyar nan ‘yar shekara biyar da mai makarantar su Abdulmalik Tanko, ya...
Wani jirgin kasa da ya taso daga jihar Edo ya tsaya a Lagos ya kuma isa a Kano, ya yi awon gaba da wata motar Tirelar...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya jinjina wa ‘yan sandan Jihar Kano game da gano wanda ake zargi da kashe Hanifa Abubakar mai shekara biyar tare da...
Matar magidancin da ake zargi da garkuwa da Hanifa daga bisani kuma ya kashe ta ya binne gawar ta ce, mijinta ya kawo Hanifa gida, ya...
Limamin masallacin Juma’a na Ammar Bin Yasir da ke unguuwar Gwazaye gangar ruwa, malam Zubairu Almuhammadi ya ce, shugabanni su ji tsoron Allah, domin samar wa...
Limamin masallacin Juma’a na Nana Aisha da ke Na’ibawa Gabas, Malam Abubakar Jibril ya ce, idan ana fitar da sakamkon mutanen da su ka aikata laifi,...
Limamin masallacin Juma’a na Masjidul Kuba da ke unguwar Tukuntawa, malam Ibrahim Abubakar Tofa ya ce, Idan Alla Ya jarrabi dan Adam da samu ko rashi...