Ana zargin wasu ɓata gari sun yi shigar ‘yan Sintiri sun shiga unguwar Bachirawa yankin Kurna Tudun Fulani, sun farwa mutane da sara a daren ranar...
Kotun shari’ar musulunci da ke zamanta a Kofar Kudu, karkashin mai shari’a, Ibrahim sarki Yola, ta ci gaba da sauraron karar da wani Siruki da ya...
Shugabar makarantar Sheikh Ja’afar Mahmud Adam da ke unguwar Kurna, Malama A’isha Aliyu Muhammad ta ce, kamata ya yi ma’aurata su rinƙa sanin abubuwan da ba...
Wani kamfanin sarrafa fata da ke rukinin masana’antu da ke unguwar Sharada, ya samu iftila’in karamar gobara a ranar Litinin. Wakilin mu na ‘yan Zazu, Ibrahim...
Babbar kotun shari’ar musulunci da ke Kafin mai yaki, karkashin mai shari’a Sani Salihu, ta bayar da belin wani mutum da ake zargin sad a shafi...
‘Yan sandan Tunisiya sun yi amfani da tankar ruwa da kulkaye, domin tarwatsa masu zanga-zanga sama da 1,000 da ke kokarin isa tsakiyar birnin Tunis, domin...
Kasar Croatia ta yi asarar kusan mutane 400,000 kusan kashi 10% na al’ummarta a cikin shekaru goma da suka gabata, saboda ƙaura da ƙarancin haihuwa. Kamfanin...
Limamin masallacin Juma’a na Masjidul Kuba da ke unguwar Tukuntawa, malam Ibrahim Abubakar Tofa, ya ce, idan Allah Ya jarrabi mutum da samu da rashi, to...
Limamin masallacin Juma’a na Nana Aisha da ke Na’ibawa Gabas, Malam Muhammad Sani Umar Arqam, ya ja hankalin al’ummar musulmi da su guji zalunci. Malam Muhammad...
Limamin masallacin Juma’a na Ahlussunnah, da ke unguwar Dangoro a karamar hukumar Kumbotso, a jihar Kano, Dr Abubakar Bala Kibiya y ace, Duk wanda zai yi...