Kungiyar masu hada hadar siyar da gidaje, da bada hayar su, da kuma siyar da Filotai KAFADA, ta ce ba za ta saurara wa dukkanin wasu...
Rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi a karkashin shirinta na tattara bayanan sirri, ta samu nasarar gano wasu tarun makamai da ake zargin an boye su a...
Kungiyar Tuntuba da bada shawarwari ta Jam’iyyun Siyasar kasar nan IPAC, ta Kalubalanci shugabannin ‘yan Siyasa dake rike da madafun Iko a kasar nan wajen gudanar...
Shugaban Kasa, Bola Tinubu ya yi ta’aziyyar rasuwar, tsohon Gwamnan Jihar Yobe, Sanata Bukar Abba Ibrahim, wanda ya rasu jiya Lahadi a kasar Saudiyya. Wannan na...
Hukumar Hisba ta Jihar Kano ta ce kotu ta bayar da umarnin a buɗe asusun ajiyar bankinta da aka rufe a kwanakin bayan nan. Bayanin hakan...
‘Yan bindiga sun harbe mai martaba sarkin Koro Janar Segun Aremu mai ritaya, yayin da suka kai hari cikin daren jiya Alhamis a fadarsa dake karamar...
Kungiyar kare hakkin dan adam ta kasa da kasa Human Rights Network, ta gargadi al’umma musamman ma matasa, da su kaucewa daukar doka a hannun su...
Masanin tsaron nan Ditective Auwal Bala Durumin iya, ya ce matukar ana son a kawo karshen matsalar tsaro a sassan jahohin Arewacin kasar nan, tabbas sai...
Hukumar kula da zirga-zirgar ababen hawa ta jihar Kano Karota, ta ce ta shirya fassara dokar hukumar daga harshen turanci zuwa Hausa, da na larabci wato...
Sabon shugaban kungiyar kare hakkin dan adam ta Global Community for Human Right Network dake jihar Kano, Alhaji Gambo Madaki, ya shawarci al’umma su mai da...