Rundunar ‘yan sandan jihar Yobe, birnin Damaturu, ta gurfanar da wani magidanci a shelkwatar rundunar bisa laifin haikewa ‘yar sa har ta samu juna biyu. Magidancin...
Kotun majistret da ke garin Gano a karamar hukumar Wudil, ta hukunta mai unguwar Rege bisa samun sa da dukan bakin wani mutum lokacin da sabani...
Kotun majistret mai lamba 18, karkashin mai Shari’a Muhammad Idris ta aike da wata mata gidan gyaran hali. Matar mai suna Amina Haruna ana zargin ta...
Fitaccen jarumin masana’antar Bollywood a kasar Indiya, Amitabh Bachchan, ya kamu da cutar Corona bayan gwaji da a ka yi masa a yau Asabar. Jarumin wanda...
Na’ibin masallacin juma’a na Aramma Abubakar Dan Tsakuwa dake unguwar Ja’en Yamma (B) a karamar hukumar Gwale a jihar Kano, Mallam Muhammad Sabi’u Musa (Shauki Harazimi),...
Limamin masallacin juma’a na Haruna Tahir da ke unguwar Gyadi-Gyadi, Malam Muhammad Lawan Musa ya ce, wajibi ne ga musulmi ya san rukunan musulunci da kuma...
Babban limamin masallacin juma’a na Masjidul Quba da ke unguwar Tukuntawa a karamar hukumar birni, Malam Ibrahim Abubakar Tofa ya ce, al’umma su yi hakuri da...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta gurfanar da wani matashi Muhammad Sabi’u a kotun majistret mai lamba 18, da ke unguwar Zangero karkashin mai shari’a Muhammad...
Kotun majistret mai lamba 18, da ke unguwar Zangero karkshin mai shari’a Muhammad Idris, ta ce a dawo da mutanen da kwamishinan ‘yan sandan jihar Kano...
Wata mata da ke unguwar Hotoro bayan Depot ta kai korafin wani jami’in Dan sanda a shelkwatar rundunar ‘yan sandan jihar Kano bisa zargin takurawa rayuwar...