Rundunar yan sandar kasar nan ta bayyana cewa dole ne shugaban majalisar dattawa sanata Bukola Saraki ya bayyana gabanta domin ya amsa wasu tambayoyi kan zarginsa...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya sauya ranar bikin tunawa da Dimokradiya daga 29 na watan Mayu zuwa 12 ga watan Yuni domin tunawa da Chief MK...
Wasu mazauna garin Offa dake jihar kwara sun gudanar da wata zanga zangar nuna adawa da matakin rundunar yan sandan kasarnan akan goron gayyatar da ta...
Babbar kotun tarayya dake zamanta a Kaduna ta bayar da belin tsohon gwamnan jihar Kaduna Ramalan Yero da wasu mutane uku Tunda farko lauyan masu kariya...
Fiye da dalibai hamsin ne suka kamu da cutar kwalara tare da hallaka wasu guda biyu a safiyar jiya litinin a makarantar ‘yan mata ta GGSS...
Wasu kusoshin Jam’iyyar APC dake korafin cewa, an mayar da su saniyar ware a harkokin gwamnati da na Jam’iyya sunce ba zasu sake wani zaman tattaunawa...
Gwamnatin tarayya ta kafa kwamitin bincike kan harin da wasu ‘yan bindiga suka kai sabon gidan yarin Minna, a jihar Neja ranar Lahadin da ta gabata....
Mai dakin shugaban kasa Hajiya A’isha Buhari ta yi kira ga mata su kasance a sahun gaba wajen kira ga batutuwan wanzar da zaman lafiya a...
Yau mambobin kungiyar ma’akatan lafiya ta kasa wadanda ba likitoci suka koma bakin aiki bayan shafe kwanaki 45 suna yajin aiki. Tun a cikin watan Afrilun...
Hukumar kula da birnin tarayya Abuja ta ankarar da mazauna birnin game da yuwuwar samun ambaliyar ruwa a sassan birnin da kewaye a daminar bana. Haka...