Hukumar kwallon kafa ta jihar Kano, ta ce a gobe Alhamis ne za a dawo a ci gaba da fafatawa gasar cin kofin ajin matasa rukuni...
Wani matashi a garin Jemagu dake karamar hukumar Warawa sun bukaci hukumomi da sauran al’umma da su kawo musu dauki saboda iftila’in gobara da ta tashi...
Shugaban ‘Yan Tebura na layin Ta Ambo a kasuwar Kantin Kwari Muttaka Mahmud Sa’idu Koki ya ce, wasu mutane na kokarin gine hanyoyi dake layin Ta...
Shugaban hukumar KAROTA, Baffa Babba Dan Agundi, ya roki masu baburan Adaidaita sahu cewa su yi hakuri da kalaman da ya furta mu su a kan...
Kungiyar matasa musulmai a jihar Kano mai suna Kano State Mulim Youth Association ta ce, za ta ci gaba da kokar domin ganin ta taimakawa addinin...
Malami a kwalejin tarayya ta FCE Kano, Dr Steve Baragwalla, ya ce wasan kwallon Golf wasa ne da yake debe kewa a rayuwa, sakamakon irin lafiyar...
Kungiyar kwallon kafa ta Continue Mandawari ta dakatar da ‘yan wasan ta da suke zuwa daukar horo daga nesa, sakamakon yajin aikin da masu baburan Adaidaita...
Wani dattijo mai shekaru 72 a duniya, Alhaji Yusufu Musa, ya ce tun lokacin da Turawa suka fara wasan kwallon Golf a Kano ya fara bibiyar...
Hukumar kwallon kafa ta jihar Kano, ta dage gasar ajin matasa na mataki na daya wato Ahlan League One, sakamakon yajin aikin da masu Baburan Adaidaita...
Daga gidan wasan Damben gargajiya dake Ado Bayero Square a unguwar Sabon Gari a jihar Kano, a wasan da aka fafata a yammacin jiya Lahadi wasan...