Babbar kotun jiha mai lamba 4, karkashin mai shari’a Dije Abdu Aboki, inda gwamnatin jihar Kano ta gurfanar da wasu matasa Saifullahi Auwal da Sulaiman Auwal...
Dattijuwar nan Maimunatu da ke yankin Fegin mata a karamar hukumar Minjibir, mai bukatar tallafin jari da kuma gyaran gida, bayan wasu mutane biyu sun taimaka...
Kotun majistret mai zamanta a Airport karkashin mai shari’a Hajiya Talatu Makama ta aike da kansilan mazabar Bachirawa gidan kaso. ‘Yansanda ne dai suka gurfanar da...
Gwamantin jihar Kano ta ce, za ta ci gaba da feshin magani a makarantun jihar nan domin kare dalibai daga annobar Corona, biyo bayan shirye-shiryen da...
Gwamnan Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya mika sakon ta’aziyar rasuwar sarkin Zazzau Alhaji Shehu Idris ga al’ummar jihar Kaduna. Wannan na cikin sanarwar da da...
Ana zargin wasu masu garkuwa da mutane ne sun sake yin garkuwa da mutane 10 a yankin Karji cikin jihar Kaduna, inda su ka bukaci kudin...
Ma’aikatar Lafiyar jihar Jigawa ta ce, za ta samar da mata masu karbar haihuwa domin magance matsalar karancin su a asibitoci musamman a lunguna. Babban sakataran...
Cibiyar bunƙasa dimukuraɗiyya ta CDD ta ce, duk wanda ya ci zaɓen gwamnan jihar Edo da a ka gabatar a jiya Asabar, ƙarfin kuɗinsa ne yasa...
Shugaban kamfanin mai na kasa NNPC Malam Mele Kolo Kyari ya ce, wasu daidaikun mutane ne kawai ke amfana da tallafin man fetur da gwamnati ta...
Rahotonni daga birnin Zazzau na cewa Allah ya yiwa Sarkin Zazzau Alhaji Shehu Idris rasuwa ya na da shekaru 84. Wakilin gidan rediyon Dala Ibrahim Zariya...