Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP Atiku Abubakar ya nemi gaggauta yi wa tsarin mulkin kasar gyaran fuska don hana duk wata kotu abin da...
Kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan jihar Adamawa ta tabbatar da zaben Ahmadu Umaru Fintiri a matsayin zababben gwamnan jihar a zaben gwamnan da aka yi aranar...
Kotun ƙolin Najeriya ta tsayar da ranar Alhamis domin yanke hukunci kan ƙarar da ƴan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, da na jam’iyyar...
Hukumar karbar korafe-korafe da yaki da cin hanci da rashawa ta jahar Kano (PCACC) , ta cafke wani mutum mai suna Musa Salihu Ahmed, bisa zarginsa...
Kwamitin da ke kula da asusun ajiya na kasa, FAAC ya tara Naira Tiriliyan 1.594 A Watan Satumba, ya raba Naira Biliyan 903 Zuwa bangarorin Gwamnati...
A yau litinin 23 ga watan Oktoba kotun kolin Kasar nan za ta fara sauraron korafin da Dan takarar shugabancin kasa na jam’iyyar PDP Atiku Abubakar...
Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL, ya gargadi jama’ar kasar da su kiyayi sayen mai suna adanawa, don tsoron fuskantar karanci da karin farashin man. ...
Kotun kolin Nigeria ta Sanya litinin 23 ga watan Oktoba domin fara sauraron koken da Dan takarar shugabancin kasa na jam’iyyar PDP Atiku Abubakar na kalubalantar...
Wani malamin addinin musulunci dake nan Kano ya ja hankalin sha’irai da su ƙara zurfafa neman ilmi ta yadda zasu san yadda ake yabon Ma’aiki S.A.W,...
Alkalin babbar kotun shari’ar Musulunci dake zamanta a Kasuwar Kurmi Shahuci Barista Abdu Abdullahi Waiya, ya shawarci lauyoyi da su gujewa kawo tsaiko a shari’ar bisa...