Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL, ya gargadi jama’ar kasar da su kiyayi sayen mai suna adanawa, don tsoron fuskantar karanci da karin farashin man. ...
Kotun kolin Nigeria ta Sanya litinin 23 ga watan Oktoba domin fara sauraron koken da Dan takarar shugabancin kasa na jam’iyyar PDP Atiku Abubakar na kalubalantar...
Wani malamin addinin musulunci dake nan Kano ya ja hankalin sha’irai da su ƙara zurfafa neman ilmi ta yadda zasu san yadda ake yabon Ma’aiki S.A.W,...
Alkalin babbar kotun shari’ar Musulunci dake zamanta a Kasuwar Kurmi Shahuci Barista Abdu Abdullahi Waiya, ya shawarci lauyoyi da su gujewa kawo tsaiko a shari’ar bisa...
Limamin masallacin juma’a na Bachirawa Titin Jajira dake ƙaramar hukumar Ungogo Mallam Yakubu Alƙasim Isah, yaja hankalin matasa musamman ma maza da su ƙara mayar da...
Gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya sanya hannu a Kwarya-kwaryan kasafin kudin na shekarar 2023 wanda ya kai biliyan hamsin da takwas, da miliyan...
Allah ya yi wa tsohon minista kuma tsohon sanata, Alhaji Bello Maitama Yusuf, Sardaunan Dutse rasuwa. Sardaunan dutse wanda dan kasuwa ne kuma dan Siyasa,...
Shugaba Bola Tinubu ya amince da nadin Ola Olukoyede a matsayin sabon Shugaban Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arziki Ta’annati (EFCC) na tsawon shekaru hudu...
Wani rahoto da Jaridar Financial Times da ke Landan ta fitar, ya nuna cewa sauya fasalin tattalin arzikin Nijeriya da shugaba Bola Tinubu ya yi, alamu...
Hukumar Shirya Jarabawa ta Kasa (NECO) ta fitar da sakamakon 2023 na daliban da suka zana jarabawar tare da samun kashi 61.6 na wadanda suka samu...