Yau laraba 22 ga watan Fabrairu kotun kolin Kasar nan za ta cigaba da sauraron shari’ar Nan da gwamnonin Nigeria suka Kai gwamnatin tarayya, inda suke...
Hukumar lura da aikin ‘yan sanda ta kasa ta cire Hajiya Naja’atu Mohammed, daga matsayin ɗaya daga cikin masu sanya idanu na hukumar da za su...
Kwamishinan Yan sandan jihar Kano Mammam Dauda ya holin mutanen da ake zargi da aikata laifuka laifuka daban daban a fadin Jihar wadanda suka suka hadar...
Babban Bankin kasa,CBN ya umarci bankuna da su ci gaba da karɓar tsofaffin takardun kuɗin naira 1,000 da 500 waɗanda yawansu bai zarta N500,000 ba. Bankin...
I’m An baza jami’an ƴan sanda a sassan birnin Jihar Lagos domin dakile tarzomar da ta ɓarke wadda ake kyautata zaton tana da nasaba da matsalar...
Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasir El-Rufai ya umarci al’ummar jihar da su cigaba da amfani da tsofaffin takardun kuɗi na naira 500 da 1000 bayan da...
Hukumar shirya jarrabawar kasa, NECO, ta fitar da sakamakon jarrabawar da aka yi ta watan Nuwamba da Disamba na 2022 ta daliban manyan makarantun sakandire. Shugaban...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da cigaba da amfani da tsohuwar naira 200 har zuwa ranar 10 ga watan Afrilu. Cikin wata ganawa da shugaban...
Shugaba Muhammadu Buhari yayi wata ganawar sirri da Gwamnan Babban Bankin (CBN) Godwin Emefiele a fadarsa da ke Abuja. Wannan shi ne karo na uku...
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP Alhaji Atiku Abubakar ya soke ziyarar neman kuri’a da zai Kai Jihar Rivers. Cikin wata sanarwa da Atikun ya...