Tsohon gwamnan jihar Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya yi murabus a matsayin shugaban jam’iyyar APC na kasa. Rahotanni sun bayyana cewa Ganduje ya sauka daga...
Wasu watanni da dakatar da Siminalayi Fubara daga matsayin gwamnan jihar Rivers, shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da mayar da shi a matsayin Gwamnan,...
Hukumar Tattara kudaden shiga ta jahar kano ta kulle bakin Eco da Zenith dake kan titin Murtala Muhammad. Sakamakon rashin biyan haraji. Cikakken labarin na Zuwa….
Yayin da aka shiga sabuwar shekarar Musulunci ta 1447 a yau Alhamis, hukumar Shari’a ta jihar Kano ta bukaci al’ummar Musulmi da su tashi tsaye wajen...
A ci gaba da ƙara inganta gwamnatin sa da samar da ci gaban al’umma, Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya naɗa Adamu Yusuf Tofa, a matsayin...
Gwamnatin jihar Kano ta ce yanzu haka ta shirya gayyato masu ƙera Makamai da ke faɗin jihar, tare da zama da su da masu ruwa da...
Babbar kotun jihar Kano mai lamba 9 karkashin jagorancin mai sharia Hadiza Sulaiman ta zartas da hukuncin daurin rai da rai akan wani matashi mai suna...
Mai martaba sarkin Kano Khalifa Muhammadu Sunusi na biyu, ya tsige rawanin dagacin garin Dogon Kawo da ke ƙaramar hukumar Doguwa a jihar Kailani Yusuf, bisa...
Babbar kotun jiha a Kano ta ayyana cewar duk wanda aka kama yayi ƙwacen Waya, matukar ya yi amfani da makami duk ƙanƙantar makamin to an...
Rahotanni sun bayyana cewa an gudanar da janaʼizar matasan nan su biyu masu suna Barhama Suleiman da Jamilu Ahmad, waɗanda wasu yan taʼadda suka yi wa...