Wata Ungozoma Mai suna Tambai Sani ta tsinci kanta cikin badakala, sakamakon zargin da akayi mata na karbar haihuwa, da yunkurin jefanar da jaririyar da aka...
Sakamkon gyare gyare da rundunar yan sanda ta aiwatar a dakunan ajiye masu laifuka a chaji ofis dake Kano da kewaye, rundunar ta ce tana maraba...
Ana zargin wasu jami’an hukumar kiyaye hadura da na Civil Defence da lallasa lallasa wani dalibin kwalejin koyon aikin tsafta ko School Of Hygiene a turance....
Wata kungiyar matasa zalla masu sha’awar hawa kekunan wuce sa’a ta shirya wata gasa ta yini guda, domin hada kan matasa da rage miyagun ayyuka a...
Kotun kolin najeriya dake Abuja ta kori daukaka karar da DR Abdullahi Umar Ganduje da jam iyyar APC sukayi. Ganduje da APC sun kalubalanci hukuncin kotun...
Jami’ar Bayero dake Kano tace adadin dalibai dake sha’awar karantar aikin jarida shine babban kalubale dake gabanta a yan shekaryn baya bayan nan. Shugaban sashen koyar...
Kungiyar tarayyar Turai ta ware fiye da Euro miliyan dari da hamsin domin tallafawa Najeriya wajen inganta sauyin yanayi Jakadan kungiyar tarayyar Turai Ketil Karlsen ne...
A cikin shirin kunji cewa wata mata ta tsinci kanta a gaban Alkali sakamakon zargin ta da kasha wata mata. Sannan kunji cewa wani tsoho na...
Makarantar koyar da matasa harkokin tsaro da gudanarwa ta yaye dalibai guda 200 a fannoni daban daban.Matasan da aka yaye din hadar da masu neman kwarewa...
Hotunan Sheikh Huthaify kenan yana gaisawa da mataimakin shugaban dake kulawa da masallacin Madina lokacin da suka zo duba shi a gida. An sallamo babban limamin...