Limamin masallacin Juma’a na hukumar shari’a ta jihar Kano, malam Dayyabu Haruna Rashid Fagge ya ce, akwai bukatar al’umma su yawaita da ayyukan alheri a ranakun...
Limamin masallacin Juma’a na Sidi Abubakar Siddik Islamic Foundation da ke Gama Tudu, unguwar Bridge, a jihar Kano, Sheikh Muhammad Nasir Yahaya ya ce, al’umma su...
Wani magidanci a jihar Kano ya ce, halin matsin rayuwa da keburan fatara ne su ka zautar da shi, ya fito titi yana surutai. Magidancin ya...
Babbar kotun shari’ar musulunci mai zamanta a Kofar Kudu, karkashin mai shari’a Ibrahim Sarki Yola, ta ci gaba sauraron shari’ar Abduljabbar Nasiru Kabara da gwamnatin Kano,...
Al’ummar garin Tudun Kaba, sun bayyana farin cikin su sakamakon gina musu ajujuwa guda biyu a makarantar Firamare da ke yankin, bayan wani rahoto da gidan...
Ɗaliba ‘yar shekara 16 daga makarantar Kano Capital, Hauwa’u Ibrahim Muhammad, ta zama mace ta farko da ta zama shugabar majalisar yara ta jihar Kano karo...
Wata kungiya mai lura da halin da Arewacin Najeriya ke ciki, mai suna Northan Concern Solidarity Inintiative ta ce, samarwa matasa aikin ya kamata gwamnati ta...
Wata budurwa ta yi sammakon zuwa kotu domin ganin saurayin ta da aka dawo da shi gaban Alkali, bayan kai shi gidan ajiya da gyaran hali....
Wani shugaban gidan Biredi da ke yankin Tudun Rubudi a jihar Kano, Muhammad Hussaini y ace, tsadar kayan sarrafa Biredi ke janyo tashin farashinsa. Muhammad Hussaini,...
Shugaban Bayern Munich, Oliver Kahn, ya bayyana dalilin da yasa kungiyar ta sayi Sadio Mane daga Liverpool. Bayern Munich ta tabbatar da daukar Mane daga Liverpool...