Hatsaniyar ta kaure ne tsakanin dakarun tsaftar muhalli na jihar Kano da wata mata mai sayar da abinci a unguwar Kabuga. Ma’aikatan kula da tsaftar muhalli...
Mataimakin shugaban kungiyar ma’aikatan Jinya da Ungozoma na kasa, Kwamared Musa Ibrahim Amadu, ya ja hankalin ma’aikatan Jinya, da su kara kulawa da ayyukan su na...
Babbar kotun shari’ar Musulunci dake zamanta a Kafin Mai Yaƙi a ƙaramar hukumar Kiru, ƙarƙashin mai Shari’a Ustaz Sani Salihu, ta ci gaba da sauraron shari’ar...
Hukumar kare hakkin mai siye da siyarwa Consumer Protection Council (CPC) ta kama wata Dusar Dabbobi wanda a ka gurbata ta da Buntun Shinkafa. Hukumar ta...
Babbar kotun shari’ar musulunci dake Kafin Maiyaki a karamar hukumar Kiru ta gurfanar da wani mutum da zargin yunkurin shiga da wani yaro cikin Kango ya...
Babbar kotun shari’ar musulunci dake unguwar Hotoro kusa da masallaci, karkashin mai shari’a Abdu Abdullahi Wayya, ta daure wata mata mai suna Barira daurin shekara guda...
Hukumar kare hakkin mai saye da mai sayarwa ta jihar Kano (KSPC) da hadin gwiwar hukumar kula da ingancin abinci da magunguna (NAFDAC), sun sami nasarar...
Mai Unguwar Mai Kalwa dake yankin karamar hukumar Kumbotso, Malam Basiru Dahiru Yakubu, wanda a ka fi sani da mai unguwa na Amira ya ce ya...
Fitaccen Jarumin masana’antar shirya fina-finan hausa ta Kannaywood Mustapha Badamasi Naburaska ya ce, duk dan siyasar da ya kira su domin tattaunawa kan ci gaban sana’ar...
Wani Ƙwararren likitan ƙashi a asibitin ƙashi na Dala, Dr. Yakubu Gana, ya shawarci al’umma da su ƙara baiwa jikin su kariya ta musamman yayin gudanar...