Gwamnatin Kano ta shirya gurfanar da malamin makarantar nan Abdulmalik Tanko da mutum biyu a gaban babbar kotun jiha. Barista Aisha Muhamud ce, ta jagoranci tawagar...
Babbar kotun jihar Kano mai lamba 15 karkashin jagorancin mai shari’a, Nasiru Saminu, ta ci gaba da sauraron shari’ ar da Alhaji Sani Ismail ya shigar...
Kotun shari’ar musulunci a Ungogo karkashin mai shari’a Mansur Ibrahim, ta fara sauraron karar da wani ya shigar mai suna Aminu Yakubu Kadawa, a kan ya...
Kotun Majistret mai lamba 58 karkashin jagorancin mai shari’a, Aminu Gabari, ta aike da tsohon kwamishinan ayyuka na jihar Kano, Injiniya Mu’azu Magaji gidan ajiya da...
Kotun Majistret mai lamba 58 karkashin jagorancin mai shari’a, Aminu Gabari, ta aike da tsohon kwamishinan ayyuka na jihar Kano, Injiniya Mu’azu Magaji gidan ajiya da...
Kotun Majistret mai lamba 58 karkashin jagorancin mai shari’a, Aminu Gabari, ta fara sauraron shari’ar nan wadda ‘yan sanda suka gurfanar da Injiniya Mu’azu Magaji Dan...
Wasu matasa sun bayyana a harabar kotun kotun majistret da ke Nomans Land, dauke da kwalaye su na neman a yiwa Mu’azu Magaji Dan Sarauniya adalci....
Kwamishinan ‘yan sandan jihar Kano, Sama’il Shu’aibu Dikko, ya ce, matukar al’umma za su ci gaba da baiwa jami’ansu dama ‘yan kungiyar Bijilante hadin kan da...
Dandazon matasa sun yi wa kotun Majistret ta Nomansland tsinke a jihar Kano, daf da lokacin da a ke yunkurin sauraron shari’ar Magaji Mua’zu da gwamnatin...
Kotun Majistret mai lamba 58 karshin mai Shari’a, Aminu Gabari ta yi umarnin a tsare Injiniya Mu’azu Magaji Dan Saruaniya a asibitin ‘yan sanda. Tun da...