Gwamna Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya tabbatar da cewa, ba zai bata ko da dakika daya ba, wajen sanya hannu kan aiwatar da hukuncin kisa...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta gurfanar da Abdulmalik Tanko a gaban kotun, Majistare mai lamba 12 da ke gidan Murtala, karkashin mai shari’a, Muhammad Jibril,...
Rundunar ‘yan sandan Jihar Kano ta ce ta kammala bincike tare da gurfanar da malamin makarantar da ake zargi da kashe dalibar sa, Hanifah bayan ya...
Matar shugaban kasa, Aisha Buhari, ta bukaci da a hukunta mai makarantar nan, Abdulmalik Muhammad Tanko, wanda ya yi garkuwa da dalibar sa, Hanifa Abubakar tare...
Kungiyar mata ‘yan jarida ta kasa, NAWOJ, ta yi Allah wadai da zargin sace ‘yar shekara biyar mai suna, Hanifa Abubakar, da malaminta ya yi a...
Tsohon gwamnan jihar Kano, Dr. Rabi’u Musa Kwankwaso, ya tabbatarwa da iyayen marigayi ya Hanifa Abubakar, cewa zai yi iya kokarin sa ganin an bi wa...
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta ce tun daga ranar Litinin ɗin da matuƙa baburan Adai-daita Sahu suka fara yajin aiki zuwa yau Laraba, ta kama...
Jami’an Bijilante na yankin Goje da ke unguwar Sheka a karamar hukumar Kumbotso, sun tabbatar da kama wani matashi da zargin ya saci Rodin a gini...
Shugaban kungiyar kare hakkin dan adam ta lobal Community for Human Right Network, Ambasada Karibu Yahya Lawan Kabara, ya ce, za su dauki matakin shari’a ga...
Kasar Afrika ta Kudu na tuhumar mutumin da ya bankawa majalisar dokokin kasar wuta, a matsayin dan ta’adda. A na tuhumar wanda a ke zargin a...