A talatar nan ne dai Kwamitin Amintattu na jam’iyyar NNPP ya bayyana dakatar da jagoranta Sanata Rabiu Musa kwankwaso, sakamakon zargin sa da yiwa jam’iyyar zagon...
Hukumar Yaki da Masu yi wa Tattalin Arzikin Kasa Zagon Kasa (EFCC) da kuma CCB, sun gayyaci shugaban hukumar korafe-korafen jama’a da yaki da cin hanci...
Tsohon Dan takarar shugabancin karamar hukumar Gwale Hon Tameem Bala Ja’en ya soki lamirin gwamnatin Kano, na yunkurin kashe makudan kudade domin gudanar da auren zawara....
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya baiwa Mutum 45 cikin 47 da majalisar dattawa ta tantance kuma ta tabbatar a matsayin ministoci maaikatun su. Ga...
Shugaban kasa Bola Tinubu ya bai wa ƴan ƙasar tabbacin cewa ba za a ƙara farashin man fetur ba. Mai magana da yawun shugaban, Ajuri Ngelale,...
Gwamnan Jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya sake buɗe Asibitin yara na Hasiya Bayero. Da yake jawabi yayin buɗe Asibitin, Gwamna Abba Kabir ya zargi gwamnatin...
Shugabannin ƙasashen yammacin Afrika ECOWAS sun bayar da umarni ga dakarun sojin ƙungiyar su ɗaura ɗamarar kai yaƙi Nijar, bayan juyin mulkin da sojoji suka yi...
Gwamnatin tarayya ta janye karar da ta shigar a wata kotu a kan kungiyoyin kwadago na fara zanga-zanga a fadin kasar nan. Cikin wata wasika da...
Majalisar Dattawa ta tantance tare da tabbatar da sunayen mutum 45 daga cikin 48 da Shugaban kasa Bola Tinubu ya aike mata don amincewa da naɗa...
Masu zanga-zangar cire tallafin mai da ƙungiyoyar ƙwadago ta kasa (NLC) ke jagoranta sun ɓalle ƙofar shigar majalisar dokoki ta Nigeria. Rahotanni sun nuna fusatattun...