A ƙoƙarin ta na ƙara ɗaɓɓaƙa harkokin addinin Musulunci, hukumar Shari’ah ta jihar Kano da haɗin guiwar kungiyar World Assembly of Muslim Youth (Wamy), sun shirya...
Gwamnatin tarayya ta ce Shugaban ƙasa Bola Tinubu zai janye dokar ta ɓaci da ya sanya a jihar Rivers, da zarar al’amurra sun dai-daita a jihar....