‘Yan bindigar da suka sace fasinjoji a harin tashar jirgin kasa ta Ekehen da ke Jihar Edo na neman Naira miliyan 520 a matsayin kudin fansa....
kwamitin dattawan jam’iyyar APC na karamar hukumar Fagge ya bayyana dakatar da shugaban sa Hon Ali Baba Agama Lafiya Fagge sakamakon zargin sa da almundahana. Cikin...
Sojoji da Yan sanda da Yan Bijilante na binciken fasinjojin da aka sace a Edo Rahotanni dagaJihar Edo na cewa sojoji da ‘yan sanda da...
. Yanzu jam’iyyar YPP ba ta da Dan takarar gwamnan Kano. . Muna so a ciyar da matasan Kano gaba. . Masu ruwa da tsakin jam’iyyar...
Babu takamaimen ranar bude tashar jirgin kasa ta Ekehen. Hukumar kula da jiragen kasa NRC ta bayyana rufe tashar jirgin kasa ta Ekehen dake Jihar Edo...
Shafin Physiotherapy Hausa ya bayyana cewa Ciwon sikila ko kuma amosanin jini, wato ‘Sickle Cell Disease’ a turance, ciwon jar ƙwayar halittar jini ne da ake...
Dan takarar majalisar tarayya a tutar jam’iyyar PDP, na Birnin Kebbi/kalgo da Bunza Barista Abba Bello Halliru ya rasu. Daraktan yakin neman zaben gwamnan Jihar Kebbi...
.makarantu sun samu umarnin karin kudin makaranta ne daga sama. . An samu ninkin kudin makaranta kusan sau uku. Ƙungiyar ɗalibai ta Najeriya NANS, ta buƙaci...
CBN yayi umarni ga bankuna da su rinka zuba sabbin kudi a injin ATM Bankuna na hada sabbi da tsofaffin kudade. Babban Bankin Najeriya CBN ya...
. Yawan korayen ciyayi a birnin Makkah alama ce ta tashin alqiyama. . Saukar ruwan sama ya sanya korayen ciyayi sun fito a birnin Makkah....