Ƙungiyar kare haƙƙin ɗan adam ta Amnesty International, ta yi ala-wadai da cin zarafin ‘yan jarida biyu a Kano, wato mawallafin jaridar kano Times, Buhari Abba...
Kotun ɗaukaka ƙara da ke zamanta a Abuja ta amince da roƙon gwamnatin jihar Kano a kan batun dambarwar masarautar jihar Kano. Tun da farko lauyan...
A ƙoƙarin ta na ƙara ɗaɓɓaƙa harkokin addinin Musulunci, hukumar Shari’ah ta jihar Kano da haɗin guiwar kungiyar World Assembly of Muslim Youth (Wamy), sun shirya...
Gwamnatin tarayya ta ce Shugaban ƙasa Bola Tinubu zai janye dokar ta ɓaci da ya sanya a jihar Rivers, da zarar al’amurra sun dai-daita a jihar....
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta kama wasu Matasa Maza huɗu da Mace guda ɗaya a lokacin da suke dafa Abinci za su ci ana tsaka...
Kotun shari’ar Muslunci da ke zaman ta a Sharaɗa Hisbah a Kano, ƙarkashin mai Shari’a Tanimu Sani Tanimu Hausawa, ta aike da ƴar TikTok ɗin nan...
Gwamnatin jihar Kano ta musanta labarin da ke yawo na cewa za ta saka kafar wando daya da Sojojin Baka. Kwamishinan yada labaran jihar Kwamred...
Sabon kwamishinan ƴan sandan jihar Kano Dr. Ibrahim Adamu Bakori, ya ce zai haɗa kai da dukkannin hukumomin tsaro da baturan ƴan sandan da ke kan...
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya dakatar da gwamnan jihar Rivers Siminalayi Fubara, da mataimakiyar sa Mrs. Ngozi Odu, har na tsawon watanni 6. Shugaba Tinubu...
Isra’ila ta keta yarjejeniyar tsagaita wuta a Gaza, tare da ƙaddamar da sabbin hare-hare kan Falasdinawa. Jaridar TRT Hausa ta ruwaito cewa, aƙalla Isra’ila ta kashe...