Gwamnatin jihar Katsina ta ce, ta samu bullar cutar kyandar Biri, yayin da ake jiran sakamakon wasu samfura guda 15 daga gwaje-gwajen da aka kai Abuja....
Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta NDLEA, ta tabbatar da cafke wata ‘yar kasuwa mai suna Celina Ekeke, a unguwar Obunku, a karamar...
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum a ranar Juma’a a Maiduguri, ya mika gidaje 81 na gidaje masu daki uku tare da cak din da...
Shugaban Hukumar Yaki da Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Kasa, (NDLEA), Birgediya. Janar Mohamed Buba Marwa Mai Ritaya, ya kaddamar da cibiyar kiran waya na...
Sakataren ilimi na karamar hukumar Kumbotso, Magaji Baure ya ce, son karatu ga al’ummar Tudun Kaba yasa hukumar ilimi ta taimaka musu da ajujuwan da za...
Jami’an hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta kasa NAFDAC, sun fara yajin aiki, sakamakon ƙin rashin biyansu albashi. Ma’aikatan da ke karkashin kulawar kungiyar...
Hukumar kiyaye haddura ta kasa (FRSC), ta ce sama da mutane 600 ne suka rasa rayukansu ta sanadiyyar hadarin mota da suka afku a hanyar Kaduna...
An gano wani gida da ake ginawa a Unguwar Damfami a karamar hukumar Kumbotso da ake zargin ana cusa takardaun Kur’ani da Alluna da rubutu. Al’ummar...
Al’ummar garin Lambu da ke karamar hukumar Tofa sun koka dangane da wasu ramuka da ake diban kasa, wanda su ke barazana da rayuwar su da...
Wani manomi a karamar hukumar Doguwa da ke jihar Kano, Malam Hashim Haruna ya ce, Saboda tsadar Taki za su ajiye noma su koma sayar da...