Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta cafke wata Matashiya mai suna Ruƙayya Ibrahim, wacce akafi sani da Ummin Mama, bisa zargin yadda take yaɗa hotunan tsaraicin...
Tsohon shugaban majalisar Dattawa Ahmad Lawan, ya musanta wata jita-jita da ake yaɗawa kan cewar ya fice daga cikin jam’iyyar APC mai mulki a ƙasa, zuwa...
Hukumar da ake yaƙi da masu yi wa ƙasa zangon ƙasa ta ƙasa EFCC, reshen jihar Kano, ta cafke fitacciyar ƴar TikTok ɗin nan Murja Ibrahim...
Ƙungiyar wayar da kan jama’a da kare haƙƙin ɗan adam da kuma tallafawa mabuƙata a Najeriya, ta ce Abin takaici ne yadda gwamnatin tarayya ta amince...
Mataimakin Babban kwamandan Hisbah ta Jahar Kano Dakta Mujahideen Aminudden ya shawarci masu Hannu da shuni da su ƙara fitowa wajen tallawa masu ƙaramin ƙarfe musamman...
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta kama waɗansu ƴan Bindiga da suka yi kuste a jihar, da nufin aikata mummunar manufar su lamarin da asirin su...
Rundunar tsaron nan da ke yaƙi da faɗan Daba da ƙwacen waya da kuma daƙile Shaye-shayen kayan maye ta Anty Snaching Phone da ke nan Kano,...
Ma’aikatan hukumar samar da ruwan sha ta jihar Kano sun janye yajin aikin da suka shiga a ranar 26 ga watan Fabrairun 2025, akan rashin fara...
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta samu nasarar kama wasu magidanta da ake zargin su da damfarar mutane a shafukan sada zumunta, ta hanyar buɗe asusu...