Jam’iyyar PDP ta zargi shugaba Muhammadu da hannu dumu-dumu wajen tafiyar da harkokin tallafin albarkatun mai da gwamnatin tarayya tace ta biya a kwanakin baya da...
Uku daga cikin masu neman Jam’iyyar APC ta basu takarar gwamna a jihar Katsina sunyi barazanar fita daga Jam’iyyar saboda abinda suka kira rashin adalci a...
Guda cikin shugabannin kungiyar cigaban al’umma ta unguwar Hausawa zoo road wato zuda , Hassan Malam yayi kira ga kungiyoyi da mawadata da su rinka ciyar...
Wasu ‘yan Bindiga sun yi garkuwa da matan wani dan kasuwa a karamar hukumar Birnin Gwari da ke cikin jihar Kaduna. ‘Yan bindigar sun kai harin...
Hukumomi a filayen jiragen sama na kasar nan sun dauki tsauraran matakan kariya daga bazuwar cutar Ebola ta hanyar gyara na’urorin auna dumin jikin fasinjoji. Jami’an...
Gwamnatin jahar Kano ta nanata kudirin ta na farfado da kamfanonin da masana’antun da suka durkushe a jihar Kano. Kwamishinan kasuwanci, da jam’iyyun gama kai da...
Hukumar hana fasa kauri ta kasa Custom ta gargadi ‘yan sumoga da su guji yiwa tattalin arzikin kasar nan zagon kasa. Kwanturolan hukumar kwastan dake kula...
Hukumomin kwalejin fasahar aikin tsafta da kiwon lafiya ta Kano sun kulle makarantar. Rahotanni sunce hukumar kwalejin ta dauki wannan mataki ne domin nuna goyon baya...
Kungiyar bunkasa ilimi da harkokin demokradiyya ta SEDSAC, ta yi kira ga masu wadata a cikin al’umma su rinka tallafawa mabukata da kayayyakin abinci domin rage...
Kasar Afirka Ta Kudu ta janye Jakadanta daga kasar Isira’ila jiya Talata, bayan da sojojin Isira’ila su ka kashe mutane 60 daga cikin Falasdinawan da ke...
Hukumomin Saudi Arabiya sunce a gobe alhamis ne za’a fara ibadar watan azumin Ramadana na shekarar 1439 Kamfanin dillanacin labarai na Saudiyya ya rawaito mahukuntan kasar...
Gwamnan Jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya warware rikicin da ya mamaye Majalisar Dokokin Jihar Kano tsakanin Shugaban majalisar, Alhaji Yusuf Abdullahi Ata da kuma...
Da misalin karfe 11 da minti 42 ne, ‘yan majalisar dokokin jihar Kano, su 24 karkashin jagorancin tsohon shugaban majalisar Kabiru Alhassan Rurum suka isa harabar...
Gwamnan jihar Jiagawa, Abubakar Badaru, ya bayyana shugaban kasa Muhammadu Buhari a matsayin shugaban da ya ke daura kasar nan a kan gwadaban ta, duba da...
Da misalin karfe biyu da talatin da hudu ne na rana aka gudanar da sallar jana’izar shugaban darikar Tijjaniya na Afrika marigayi Sheikh Isyaka Rabi’u a...