Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya amince da nadin sabbin mambobin kwamitin gudanarwa, a hukumar aikin hajji ta kasa NAHCON. Ta cikin wata sanarwa da mashawarci...
Kotun kolin Nigeria ta sanya ranar juma’a 12 ga watan Janairu a matsayin ranar da za ta yanke hukunci tsakanin gwamnan Kano injiniya Abba Kabir Yusuf...
Kotun majistret mai lamba 54 karkashin jagorancin mai sharia Ibrahim Mansur, ta fara sauraron wata shari’a da ‘yan sanda suka gurfanar da wasu mata biyu wadanda...
Hukumar Yaki da Masu yi wa Tattalin Arzikin Kasa Zagon Kasa (EFCC), ta kwace fasfo din tsohuwar Ministar aJin-kai, Betta Edu da magabaciyarta, Sadiya Umar-Farouq, kan...
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) da ke jihar Kano ta ce, ta kammala dukkanin wasu shirye-shirye domin gudanar da zaɓen cike gurbi a...
Mataimakin shugaban kungiyar dalibai na garin Kofa dake karamar hukumar Bebeji Alhassan Abdullahi Nasiru, ya shawarci al’umma da su tashi tsaye wajen taimakon junansu, mai-makon jiran...
Babbar kotun jahar Kano mai lamba 17 dake zamanta a unguwar Miller Road, karkashin mai shari’a Justice Sunusi Ado Ma’aji, ta d’age ci gaba da sauraren...
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya dakatar da ministar jin ƙai, Betta Edu, daga mukaminta nan take. Bayanin hakan ya fito ne ta cikin wata sanarwa...
Shugaban kungiyar kare hakkin dan adam ta International Human right and Community Deploment Initiatives ta kasa reshen jihar Kano Kwamared Abubakar Musa Abdullahi, ya shawarci matasa...
Wata Gobara da ta tashi a cikin wani Gareji dake yankin Wailari By Pass a karamar hukumar Kumbotso, ta yi sanadiyyar konewar wani matashi har ya...
Rundunar tsaro ta Civil Defense dake jihar Kano ta ce, matashin da ake zargi da laifin kashe mahaifinsa da hotan bidiyonsa ya karade shafukan sada zumunta...
Kotun kolin kasar nan ka iya yanke hukunci ranar Juma’a 12 ga watan Janairu kan kujerar gwamnan Kano. Jaridar the nation ta ruwaito cewa Cikin jadawalin...
Kungiyar daliban kasar nan ta bukaci gwamnatin Najeriya, da ta sake nazarta matakin haramta digirin Jamhuriyyar Benin, a cikin kasar lura da yadda hakan zai shafi...
Ma’aikatar Ilimi ta jihar kano ta sanar da ranar komawa makaranta, domin fara daukar karatun zango na biyu, ga daliban makarantun kwana dama na jeka ka...
Ma’aikatar Ilimi ta jihar kano ta sanar da ranar komawa makaranta, domin fara daukar karatun zango na biyu, ga daliban makarantun kwana dama na jeka ka...