Shugabannin riƙo na ƙanananan hukumomi 15 na Kano ta tsakiya, malamai da dukkanin masu riƙe da masarautun gargajiyar yankin, sun yi mubaya’a ga Sarkin Kano Mallam...
Gamayyar kungiyoyin Arewacin kasar nan, wato Coalition of Northern Groups CNG, ta ce matukar ana so a kawo karshen matsalar tsaron da ta addabi Arewacin kasar...
Gwamnatin jihar Kano ta buƙaci masu hada-hadar Kasa da Gidaje, da su ƙara himma wajen kula da mutanen da suke bai wa hayar Gidaje ko kuma...
Wani mai sayar da kayan miya a jihar Kano ya ce yanzu haka kayan miya ya yi tashin gwauron Zabi, lamarin da ke haifar da koma...
Mai martaba sarkin kano Malam Muhammadu Sunusi na biyu, ya yi kira ga al’ummar jihar nan da su ci gaba da addu’oin samun zaman lafiya mai...
Gwamnatin jihar Kano ta shawarci maniyyatan da za su gudanar da ibadar aikin Hajjin bana, da su alkinta kuɗaɗen guzirin su, sakamakon yadda komai ya yi...
Gwamnatin jihar Kano ta umarci jami’an tsaron ƴan sanda, da na DSS, da rundunar tsaro ta Civil Defense, da su cafke dukkanin mutanen da suka fito...
Kotun majistret mai lamba 54 ƙarƙashin jagorancin mai Shari’a Ibrahim Mansur Yola a jihar Kano, ta fara sauraron wata ƙara wadda ƴan sanda suka gurfanar da...
Ƙungiyar ma’aikatan lafiya da unguwar zoma ta ƙasa reshen asibitin Ƙashi na Dala a jihar Kano, ta ƙaddamar da aikin gwaje-gwajen lafiya da bayar da magani...
Kotun majistret mai lamba 19 mai zaman ta a Nomansland a Kano, ƙarƙashin jagorancin mai Shari’a Binta Galadanci, ta sanya ranar 10 ga watan gobe dan...
Gwamnatin tarayya ta ce a ƙoƙarin ta na farfaɗo da harkokin sana’ar Fatu da Ƙiraga a ƙasar nan, ta ce za ta ƙara bai wa fannin...
Gwamnatin jihar Kano ta ce har yanzu babu wata takaddar umarnin Kotu ta dakatarwa da ta samu labari kan batun dakatar da rushe masarautun jihar kamar...
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta ce a shirye take wajen yin fito na fito da dukkan waɗanda suke yunƙurin tayar da tarzoma wajen cimma burikan...
Gwamnatin jihar Kano ta umarci Kwamishinan ƴan sandan jihar CP Muhammad Usaini Gumel, da ya gaggauta kama sarkin Kano na 15, da aka sauke Alhaji Aminu...
Mai Martaba Sarkin Kano Mallam Muhammadu Sunusi na biyu, ya shiga fadar Masarautar Kano, a daren jiya Juma’a, domin fara aiki bayan da gwamnan Kano Injiniya...