Tsohon Gwamna jahar Kaduna Mal. Nasir elrufai ya Maka majalisar Dokokin jahar Kaduna a gaban Kotu a bisa bata Masa Suna da majalisar tayi na cewa...
Wani masanin tattalin arziƙi da ke jihar Kano ya bayyana cin hanci da rashawa a matsayin tushen matsalar Najeriya. Dakta Ibrahim Ahmad Muhammad, shugaban tsangayar koyar...
Kotun majistrert mai lamba 51 karkashin mai Shari’a Ibrahim Mansur Yola, ta sanya ranar 25 ga wannan watan domin bayyana matsayarta a kan tuhumar da ƴan...
Gwamnatin jihar Kano ta ce ta ware kuɗi sama da Naira Miliyan 99, domin saɓunta katanga da gyare-gyare a gidan Sarki da ke Nassarawa, bisa yadda...
Gwamnan jihar Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf, ya yi kira ga jami’an tsaro da su gaggauta kawo ƙarshen faɗan Daba a faɗin jihar, tare da kira...
Gwamnan Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf, ya nemi ƴan sanda su fitar da Sarkin Kano na 15 Alhaji Aminu Ado Bayero, daga cikin gidan Sarki na...
Babbar kotun tarayya mai zaman ta a Gyadi-gyadi da ke jihar Kano, ta bayyana matsayarta akan a karar da Aminu Babba Ɗan Agundi ya shigar gabanta...
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta samu nasarar cafke mutum daya daga cikin ƴan dabar da ake zargin sun kashe kwamandan ƙungiyar Bijilante na unguwar Ja’en...
Babban limamin masallacin juma’a na Alaramma Abubakar Ɗan Tsakuwa, da ke unguwar Ja’en Ring road Mallam Abdulkareem Aliyu, ya yi kira ga al’ummar Musulmi, da su...
Rundunar tsaro mai yaƙi da ɓata gari masu ƙwacen waya, da magance matsalar faɗan Daba, da shaye-shaye, ta Aunty Phone Snaching da ke nan Kano, ta...