Connect with us

Baba Suda

Saurari shirin Baba Suda na Ranakun 9-10-04-2019

Published

on

Sarkin Borin  Kano Shida Kwankwamansa Sunyi  Martani Kan Sumamen Da Hukumar Hisba Ta Kai Wani Gida Ayankin Samegu, Akwai Bayanin Kwankwaman.

Ana Zargin Wani Mutumi Ya Yaudari Wata S.A Din Gwamna Ya Gudu Da Wata Kankarariyar Motarata Mai Tsada Kirara Yarbirni, Lallai Wanan Mutumi Ya Debo Ruwan Dafa Kansa Tudai Ya Zo Hannu

Wanimatahi Daya Kwashe Shekaru A Gidan Kurkuku Harma Mahafinsa Ya Rasu Da Takaicinsa Ya Nemi Gafara Iyayayennasa Yana Mai Alkawarin Idan Ya Fito Ya Daina Abubuwan Da Yake Yi, To Ko Me Yayai Aka Kaishi Gidan Kurkukun.

Bayan Bangaren Zawara, Auren Ya Mutu Ne Sabo Da Yadda Matar Take Ci Kasuwar Gida,Tiza  Akwai Faninmu Na Lafiya.

Download Baba Suda 10-04-2019

Download Baba Suda 09-10-2019

Ayi sauraro lafiya.

Baba Suda

Matashi ya shiga hannu bisa zargin sa da yin baɗala da Akuya

Published

on

Jami’an tsaron jihar Ogun na Amotekun, ta kama wani matashi mai suna Ibrahim Ismaila, bisa zargin laifin yin lalata da wata Akuya.

An kama Ismaila mai shekaru 18 a garin Ilu-Tuntun Olorunsogo, Ajowa, cikin karamar hukumar Ifo ta jihar.

Kwamandan Amotekun na jihar, David Akinremi, wanda ya bayyana hakan a ranar Talata ya ce, kama matashin ya biyo bayan karar da wani Jimoh Opeyemi ne ya yi, wanda ya ga Ismaila a lokacin da yake yin lalata da Akuyar.

Jimoh Opeyemi, ya je wajen wani gini sai ya hangi wanda ake zargin ya na amfani Akuyar.

Akinremi ya ce, Opeyemi ya ƙwarma ihu, inda ya jawo hankalin jama’a a yankin ciki har da wani jami’in Amotekun Corps, wanda ya samu nasarar cafke wanda ake zargin.

Continue Reading

Baba Suda

Toro: Namijin Agwagwa ya shafe tsawon shekaru 13 a raye – Umaru Tunkuli

Published

on

Wani matashi mai suna Umaru Yahaya mazaunin layin Kuka Sani Mai Nage (A), a jihar Kano, ya tabbatar mana da cewa Namijin Agwagwar (Toro) da ya ke kiwao ya shafe tsawon shekaru 13 ya na raye a wajen shi ba tare da ya gudu ba.

Matashin Umaru Tunkuli, ya ce a yanzu haka bay a sha’awar ya yanka wannan Toro, hasali ma ya kai shekaru 20 ya na kiwon Agwagi.

Ga tattaunawar su da wakilin mu Tijjani Alfindiki.

Continue Reading

Baba Suda

Rahoto: Zan bayar da kudin fansa domin a dawo da Kyanwa ta – Matashi

Published

on

Wani matashi a yankin unguwar Farawa dake karamar hukumar Kumbotso, Kawu Rufa’I, ya ce a kan Magen da ya ke zargin an yi masa garkuwa da an raba shi da abar kaunar shi, sakamakon yadda suka shaku da juna.

Kawu Rufa’I yacce zai dauki matakin shari’a mudum ya yi artabu da mutum da ya yi garkuwa da Magen, wanda ya bayyana cewa tun a baya sai da a ka dauke ta duk da furucin da a ka yi masa cewa za a dauke ta.

Wakilin mu Tijjani Adamu wanda ya tattauna da matashin ya aiko mana rahoto.

Continue Reading

Trending