Limamin masallacin Juma’a na Jami’ur Rasul Tukuntawa Gidan maza, Malam Abubakar Ahmad Sorondinki, ya ja hankalin al’ummar musulmi da su rinka kyautatawa junan su ta hanyar...
Limamin masallacin Juma’a na Malam Adamu Barbare Almadabawi dake unguwar Bachirawa a jihar Kano, Malam Muhammad Yakubu Umar Madabo ya ce, neman ilimi farilla ne a...
Limamin masallacin Juma’a na Shelkwatar rundunar ‘yan sandan jihar Kano dake unguwar Bompai SP Abdulkadir Haruna ya yi kira ga al’ummar musulmi da su guji ayyukan...
Limamin masallacin Juma’a na hukumar Shari’a ta jihar Kano, Malam Dayyabu Haruna Rashid ya ja hankalin al’ummar musulmi da su rinka kulawa da Sallar Juma’a wajen...
Tsofaffin daliban makarantar Sakandiren karamar hukumar Bunkure, sun koka kan yadda su ke fama da matsalar rashin kujerun zama da kayan koyo da koyarwa a makarantar...
Shugaban kungiyar Makarantu masu zaman Kansu ta Jihar Kano Malam Muhammad Alhaji Adamu ya ce, yin bikin ranar yara ta duniya na taka rawa wajen karawa...
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta ce, za ta fara hukunta masu tsokanar matan da su ka sanya riga Abaya. Babban kwamandan hukumar, Sheikh Muhammad Harun...
Kungiyar kare hakkin Dan Adam ta Human Right Network dake jihar Kano ta ce, za ta bibiyi hakkokin wasu ‘yan kasuwar Kantin Kwari da su ka...
Shugaban hukumar bada agajin gaggawa da tsugunar da gajiyayyu dake jihar Kano Kwamared Sale Aliyu Jili, ya ce, ta hanyar taimakawa ne masu buƙata ta musamman...
Wata gobara ta tashi a cikin wata Kwantainar sayar da kayan Sanyi na sha a rukunin Kamfanoni dake unguwar Sharada a daren Laraba. Gobarar ana zargin...
Direbobin manyan motocin sun jerin gwanon rufe Titin zuwa Zaria a jihar Kano domin nuna rashin jin dadin su a kan zargin Jami’an Kwastan sun harbi...
Al’ummar unguwannin Yamadawa da Jan Bulo da BUK Quarters sun jinjinawa O.C Anty Daba, SP Bashir Musa Gwadabe, bisa yadda ya ke basu gudunmawa a bangaren...
Kungiyar kare hakkin Dan Adam da jin kai ta Human Right and Community Service Initaitive a jihar Kano ta ce, ba ta ji dadin abinda ake...
Kungiyar ma’aikatan lafiya da Ungozoma ta kasa ta ce, karancin ma’aikatan lafiya da kuma rashin tallafi ne babban kalubalen da su ke fuskanta. Shugaban kungiyar reshen...
Matuka manyan motocin Terela sun rufe Titin zuwa Zaria, a daidai Kwanar Dawaki dake jhar Kano, lamarin da ya hana shigowa ko fita daga cikin birnin...