Gwamnatin Jihar Kano ta gama shiryawa domin bude manyan makarantun gaba da sakandare na jihar a ranar 26 ga wannan wata na Oktoba da mu ke...
Majalisar dokokin jihar Kano ta bukaci gwamnatin Jiha da ta gina hanyar da ta tashi daga Bunkure zuwa gadar garin Shammar ta bi ta garin Makuntiri...
Matasan unguwar Sani Mainagge da ke karamar hukumar Gwale ta yi kira ga al’umma da su rinka taimakawa mutanen da ke bukatar taimako. Daga daga cikin...
Gwamnatin tarayya ta dakatar da sabon farashin kudin wutar lantarki na makwanni biyu wanda wa’adin ya zo karshe a daren jiya Lahadi. Shugaban hukumar kula da...
Kungiyar iyayen yara da malamai ta garin Gurungawa da ke karamar hukumar Kumbotso sun sake kai koken su ga gwamnatin jihar Kano akan gyaran makarantar Firamare...
Yayinda aka koma makaranta yau Litinin bayan shafe watanni 7 Daliban suna zaune a gida saboda bullar cutar Corona, shugaban makarantar sakadire da ke unguwar Goran...
Kungiyar kwallon Kwando ta Los Angeles Lakers ta kasar Amurka ta lashe gasar kwallon Kwando ta kasar bayan da ta doke Miami Heat da ci 106...
An sako mutane 23 na fusatattun masu zanga-zangar #EndSARS da jami’an ‘yan sanda suka cafke a jihar Ogun ranar Asabar. Gwamnan Jihar, Dapo Abiodun, ne ya...
Shugaba Muhammadu Buhari, na Najeriya, ya taya Gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu murnar lashe zaɓen jihar karo na biyu. mataimakin shugaban kan kafofin sada zumunta na...
Wasu yan bindiga sunyi garkuwa da mutane da dama a wani farmaki da suka kai garin Kuje dake Abuja babban birnin Najeriya. Cikin wadan da a...
Hukumar zabe mai zaman kanta a Najeriya ta sake ayyana gwamna Rotimi Akeredolu, a matsayin wanda ya lashe zaben ranar Asabar a jihar, inda ya samu...
Sufeto-janar na ‘yan sandan Najeriya, Mohammed Adamu, ya ce nan ba da jimawa ba, za a sanar da wani sabon shirin binciaken manyan manyan laifuka na‘...
Dan wasan tseren mota Hamilton ya kamo dan tseren mota, Michael Schumacher bayan da ya lashe gasar tseren mota ta Eifel Grand Prix. Hamilton matukin motar...
Dan wasan kwallon Tennis na biyu,na biyu a duniya, Rafael Nadal, ya lashe gasar kwallon Tennis na French Open karo na 13 bayan ya doke na...
Mai alfarma sarkin musulmi Muhammad Sa’ad Abubakar na 3 ya yi kira ga gwamnatin tarayya da ta dauki matakin gaggawa a karamar hukumar Hadeja da ambaliyar...