Babban limamin harami da ke Saudiyya Shaikh Abdallah Bin Muhammad Bin Sulaiman ya yi kira ga al’ummar musulmin duniya da su rungumi dabi’ar jin tsoron Allah...
Gwamnatin jihar Kano ta tabbatar da karyewar Gadar Garin Fegin Kankara da ke mazabar Yarimawa a karamar hukumar Tofa a farkon Daminar nan. Kwamishinan Aiyuka Alhaji...